Rundunar Sojin Sama ta Najeriya ta fara horar da ɗaliban AFMS kan sarrafa jiragen drone da fasahar zamani, yayin da 'yan Najeriya suka yaba da shirin.
Rundunar Sojin Sama ta Najeriya ta fara horar da ɗaliban AFMS kan sarrafa jiragen drone da fasahar zamani, yayin da 'yan Najeriya suka yaba da shirin.
'Yan sandan Kano sun kama mutum huɗu kan zargin kisa da yunƙurin a kashe mutum, ciki har da wata mata da ake zargin ta yanke azzakarin saurayinta da wuƙa.
Jami’an rundunar Yansandan Najeriya reshen jahar Delta sun samu nasarar kama wata gawurtacciyar yar bindiga dake mummunan sana’ar fashi da makami a jahar Delta mai suna Bella Lucky tare da abokan ta’asanta guda biyu.
A jiya ne Nyesom Wike ya taya Gwamnan Sokoto murnar samu nasara a kotun koli murna. Babban Gwamnan Kudu ya yi farin-ciki da nasarar Tambuwal a kotu, ya kuma yabawa kotun koli.
A yayin da Sulaiman Isah dan shekara 23 ya kamu da shaukin soyayyar bazawarsa Jenine Delsky yar shekara 46 wanda ta yi tattaki tun daga kasar Amurka zuwa unguwar Panshekara a jahar Kano saboda shi, tsohuwar budurwarsa ta bayyana.
Wasu gungun miyagu yan bindiga sun kaddamar da hari a gidan wani babban limamin coci Rabaran Denis Bagauri, wanda ake yi ma inkiya da Fasto Nyako, inda suka bindige shi har lahira.
An tabbatar da cewa Amir Mohammed Abdul Rahman al-Mawli al-Salbi ne sabon shugaban kungiyar 'yan ta'adda na Islamic State da aka fi sani da ISIS. Rahotanni sun bayyana cewa ya zama shugaban kungiyar ne bayan Abu Bakr- al-Baghdadi
Anyi musayar wuta mai tsanani tsakanin mayakan kungiyar ta’addanci na Boko Haram dake karkashin jagorancin Abubakar Shekau da kuma mayakan ISWAP dake karkashin jagorancin kungiyar ta’addanci ta duniya, watau ISIS.
Wani mutum dan asalin kasar Zimbabwe ya shiga rudani da tashin hankali bayan sirikar shi ta bijiro da bukatarta mai ban mamaki gare shi. Mutumin mai suna Manfred ya koka da yadda matar shi ta shirya da mahaifiyarta don ta kwanta..
Karuwai sun koka a kan yadda sanyi ke tilasta su zaman gida wanda hakan ke sa su rasa kwastomomi masu lalata dasu su biya kudi. Wasu daga cikin karuwan da suka tattauna da jaridar Tribune Online sun ce yanayin sanyin nan ya rage..
Wata mata mai suna Tife daga jihar Oyo ta bayyana yadda mahaifinta ke biyanta kudi don ya kwanta da ita. Tife wacce ta samu gurbin karatu a jami'a, ta sanar da wata mai bada shawara ne wannan lamarin don neman mafita a kan...
Labarai
Samu kari