Shugaban jam'iyyar APC a mazabar Pantami da ke jihar Gombe ya tattara kayansa ya fice daga cikinta. Hakazalika lauyan jam'iyyar ya koma PDP mai adawa.
Shugaban jam'iyyar APC a mazabar Pantami da ke jihar Gombe ya tattara kayansa ya fice daga cikinta. Hakazalika lauyan jam'iyyar ya koma PDP mai adawa.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an rundunar ƴan sandan jihar Kano sun kai ɗauki a lokacin da ƴan bindiga su ka tare hanyar wasu matafiya da ke hanyar zuwa Filato.
Kaakakin shugaban kasa, Malam Garba Shehu ne ya bayyana haka cikin wata sanarwa daya fitar, inda yace shugaba Buhari ya bayyana hare hare da kashe kashen da yan bindiga suka yi a matsayin musifa ga kasa.
Jiya shugaban kasa Buhari ya yi bayanin alakarsa da Mataimakinsa Yemi Osinbajo. A cewar, Shugaba Buhari, tsakani na da Osinbajo ba a cewa komai sai alheri.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ra'ayin Theophilus Danjuma ba shi da amfani fiye da na miliyoyin 'yan Najeriyan da suka kada masa kuri'a don tabbatar da zarcewarsa a 2019. Buhari ya yi wannan tsokacin ne a tattaunawar da shug
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta bayyana 'yan takarar jam'iyyar PDP a zaben maye gurbin da aka yi a ranar Asabar a matsayin wadanda suka lashe kujerun Sokoto ta arewa/Sokoto ta Kudu da kuma Isa/Sabon-Birni na majalisar taray
Hukumar gudanar da zabe ta kasa INEC ta alanta Alhassan Ado Doguwa, matsayin zakaran zaben mai-mai na mai wakilatan mazabar Tudun Wada/Doguwa a majalisar wakilan tarayya.
Anthony Etim likita ne a jihar Jigawa da ke aiki da Doctors without Borders. An gano cewa ya harbu da cutar zazzabin Lassa bayan ziyarar da ya kai sansanin 'yan gudun hijira da ke Borno. A yayin tabbatar da wannan cigaban ga jarid
Yan kunar bakin wake biyu sun kai harin Bam cikin Masallaci a garin Gwoza, jihar Borno a ranar Lahadi inda yaro daya dan shekara 12 ya mutu yayinda mutane da dama suka jikkata.
Tsohon dan majalisan wakilan tarayya, AbdulMumini Jibrin, ya fadi ba nauyi a zaben mai-mai da aka gudanar a mazabar Kiru/Bebeji na jihar Kano.
Akalla mutane 56 sun mutu kawo yanzu a sakamakon cutar coronavirus da ta barke a kasar Sin. Wannan cuta ta fito ne a Yankin Wuhan, kafin cutar ta fara zagaya Duniya.
Labarai
Samu kari