Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
Olusegun Obasanjo ya zargi tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar da bai wa marigayi Ghali Na’Abba N5m domin fara shirin tsige shi daga mulki.
Jami'an yan sanda a Abuja sun damke wani wanda ake zargi da laifin kisan mataimakiyar diraktar fadar shugaban kasa, Laetitia Dagan, a ranar Litinin.
Jawabin ya kara da cewa, jami,in ya ankarar da abokan aikinsa kuma an samu nasarar kwace kwayoyin. Wata ma'aikaciyar sashen lafiya a hukumar EFCC, da ta duba kwayoyin, ta bayyana cewa kwayar 'Rophynol' ce a cikin kullin da aka kam
Farfesa Yahuza Bello ya kara da cewa tuni sun kulla wata yarjejeniya da gidan rediyon BBC domin horas da ma’aikatan tashoshin biyu, haka zalika yace hukumar jami’an na duba yiwuwar dabbaka sabon dokar fasa digirin koyon aikin jari
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya ce Najeriya na bukatar karin sojoji 100,000 domin cin galaba a kan 'yan kungiyar ta'addan Boko Haram. Ya bayar da shawarar cewa a dauki a kalla mutane 50,000 aikin soja daga jih
An kai manyan motocin rusau bakin kasuwar, yayin da jami'an tsaro suka rabu kansu a kusurwoyin kasuwar gabanin fara rusau din. Matasa, cikin yanayi fushi da damuwa, sun tsaya daga gefe suna kallon yadda ake baje tebura da shagunan
Gwamnan jahar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya yi kira ga al’ummar jahar Borno da su dauki a ranar Litinin mai zuwa, 24 ga watan Feburairu domin neman taimakon Allah Ubangijin talikai dangane da bala’in ta’addanci na Boko Ha
Tsohon gwamnan jahar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi kira ga kotun kolin Najeriya da ta sake yin nazari tare da sake duba shari’ar gwamnan Kano da idon basira, wanda ta baiwa Abdullahi Umar Ganduje.
Gwamnatin jihar Zamfara ta ce ta bankado wasu wurare biyu da ke Kaura-Namoda da Sakajiki inda ake zargin wajen boye shanun sata ne a jihar. Kwamishinan tsaro da lamurran cikin gida, Abubakar Dauran, ya sanar da hakan yayin zantawa
Tuni an yi jana'izarsa bisa koyarwan addinin musulunci a gidansa da ke Bashorun Ibadan a ranar Talata. Daya daga cikin diyarsa, Bolanle Sarumi Aliyu ta tabbatar da rasuwar dan siyasar kamar yadda Premium Times ta ruwaito. Bolanle
Labarai
Samu kari