Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Rundunar Yan sandan reshen jihar Yobe sun kama wani magidanci mai shekara 43 da aka ce ya yi wa yar cikinsa ciki a garin Damaturu bayan sun rabu da mahaifiyarta
Wani rahoton jaridar Vanguard ya nuna cewa mukaddashin shugaban hukumar hana yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa watau EFCC, Ibrahim Magu, ya daina kwana ciki
Wasu fasinjoji sun yi wa wani direban bus mai shekaru 59 dukka har ta ta yi sanadin mutuwarsa saboda kawai ya bukaci su saka takunkumin fuska don kare korona.
Kimanin watanni biyar da bullar cutar Coronavirus a Najeriya ranar 27 ga Febrairu, 2020, kimanin yan Najeriya 30,748 sun kamu, 12,546 sun samu waraka, NCDC tace
Lauyan mukaddashin shugaban hukumar hana yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa wato EFCC, Ibrahim Magu, a ranar Juma'a ya bukaci kwamitin fadar shugaban kasa.
Da alamun abubuwa sun fara tabarbarewa matsalar rashin tsaro a kasar nan yayinda Sojojin Najeriya dari uku da hamsin da shida (356) suka bayyana fita daga aikin
Kafila Ogunsina, matar aure mai yara 4 ta roki wata kotun gargajiya da ke zamanta a Ile-tunrun, Ibadan ta raba aurenta da don mijinta wai ya hana da yin arziki.
Hukumar hana yaduwar cututtuka a Najeriya (NCDC) ta ce annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 575 a fadin Najeriya yau Juma'a, 10 ga Yuli, 2020.
Dan takaran gwamnan jihar Edo karkashin jam'iyyar All Progressives Congress APC, Fasto Osaze Ize-Iyamu ya caccaki gwamnan jihar, kuma abokin hamayyarsa Obaseki.
Labarai
Samu kari