Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Babu shakka, Najeriya tana cike da matasa masu dumbin kwazo da fasaha. Za'a iya cewa, har yanzu akwai masu fasaha da dama a Najeriya wadanda ba'a an farga ba.
Gabannin zaben gwamnan jihar Ondo, sabon rigima ya kaure tsakanin jam’iyyun APC da PDP bayan an kama wasu yan daba dauke da makamai iri iri a cikin motar kamfe.
Jami'an hukumar taimakon gaggawa ta jihar Legas, sun karba haihuwar wata mata mai suna Blessing wacce take zama a kasan gada. Ta haifa yaronta santalele namiji.
Kamar dai a zaben 2016, Ize Iyamu ya gaza doke Godwin Obaseki duk da ya koma tafiyar jam’iyyar APC. Sau 2 kenan ‘Dan siyasar ya na rasa zabe a cikin shekara 4.
Za ku ji yadda kama’a barkatai su ka fito su na murnar nasarar PDP a zaben Gwamnan Edo shekaran jiya. Mun kawo abin da mutane su ke fadawa manyan APC na kasa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi ganawar sirri da shugaban kasar Ghana Nana Akufo-Addo, a fadar shugaban kasa da ke Abuja a ranar Lahadi, 20 ga Satumba.
Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) reshen Edo, Anselm Ojezua ya daura laifin kayen da jam'iyyarsu ta sha a zaben gwamnan jihar kan Oshiomhole.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya sake nasarar lashe zaben jihar Edo a karo na biyu bayan zaben da aka yi na ranar Asabar da ta gabata, The Nation tace.
Ganin Alhaji Shehu Idris ya rasu a ranar Lahadi, 20 ga watan Satumba a Kaduna, Gwamnati ta ce an shiga ranakun makokin Marigayi Sarkin Zazzau a Jihar Kaduna.
Labarai
Samu kari