Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Za ku ji wasu Gwamnonin da su ka yi tazarce bayan sun fice daga APC zuwa PDP. Godwin Obaseki ya kafa tarihin lashe zabe sau biyu a jere a Jam’iyyu dabam-bam.
Wani dan Najeriya mai suna Nwoke Agulu a ranar 21 ga watan Satumba ya wallafa a shafinsa na Twitter yadda ya fasa auren wata budurwa saboda yawan kudin auren.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce shi da iyalansa ba su aikata wani laifi ba saboda haka ba su cikin wadanda Amurka ke sanya wa ido a kansu.
A ranar Lahadin da ta gabata kasar Zazzau ta tashi da babban tashin hankali na rashin balaraben Sarkinta, Alhaji Dakta shehu Idris, wanda ya kwashe shekaru 85.
Rahotanni daga gidan sarautar Zazzau da gidan gwamnatin jihar na nuna cewa cikin mutane biyu; daya na kusa da shugaban Buhari da kuma abokin gwamna El-Rufa'i.
'Yan bindiga sun kashe hakimin garin Feron a karamar hukumar Barkin Ladi na jihar Plateau, Da Bulus Chuwang Jang a harin da suka kai da yammacin ranar Litinin.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya sanar da bawa mata da 'ya'yan marigayi Kanal Dahiru Chiroma Bako kyautar gida da kudi Naira miliyan ashiri
Sanata Ali Ndume, dan majalisa mai wakiltar kudancin jihar Borno a majalisar dattawa, ya kai ta'aziyyar marigayi kwamandan sojoji Kanal Dahir Bako. Jaridar...
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya yi karin haske a kan dangartakarsa da dan takarar gwamna na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, Osagie Ize-Iyamu.
Labarai
Samu kari