Gwamnatin Trump ta kama wani sojan Amurka mai suna Ken Van kan fitar da sirrin kama shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro a gidan caca kafin farmakin.
Gwamnatin Trump ta kama wani sojan Amurka mai suna Ken Van kan fitar da sirrin kama shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro a gidan caca kafin farmakin.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Wata kungiya mai suna Lekki Muslim Ummah (LEMU) a jihar Legas ta raba wa mutane 317 kudade da kayayyaki da kudinsu ya kai Naira miliyan 70 a matsayin zakka.
Wata kotu a Jamus a ranar Laraba ta yi watsi da karar da aka shigar na hana kiran sallah a wani masallaci da ke wani karamin gari bayan shekaru biyar ana kai ru
A kowacce jiha a Najeriya, ba'a rasa masallatai masu kyau. Musulumci yana daya daga cikin manyan addinai da mutanen Najeriya har da Afirika sukayi imani da shi.
Jihohin Gombe da Adamawa sun shiga jerin jihohin Arewa da suka sanar ranar da daliban firamare, sakandare da jami'a zasu koma karatu bayan kwashe watanni shida
Gwamnan jihar Kaduna ya bayyana wani abin birgewa da yakeyi domin wayar da kasan kafin yiwa masarautar Zazzau zaben sabon sarki bayan rasuwar marigayi Shehu.
Kungiyar kwallon kafa ta Bayern Munich ta lashe gasar cin kofin zakarun nahiyar turai, bayan lallasa Sevilla da ci 2-1. Lucas Ocampos, dan wasan Sevilla ne y
Hukumar dakile yaduwar cututtuka ta kasa NCDC ta sanar da cewa sabbin mutane 125 ne suka kamu da cutar COVID-19 a kasar, inda aka samu jimillar mutane 57,849 da
Kotu ta tsare wasu mazaje su shida, a garin Osogbo, bayan gurfanar dasu bisa zargin samunsu da gawar wani mutum, Salami Adisa da kudirin yin kudin asiri da shi.
Kamar yadda majiya daga yankin ta tabbatar, mayakan sun shiga garin Mandaragraw da ke karamar hukumar Biu, inda suka kashe mutum uku har lahira, The Sun tace.
Labarai
Samu kari