Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Wasu matasa da ake zargin 'yan daba ne sun afka gidajen jama'a inda suka dinga ballesu a yankin Surulere da ke jihar Legas. Mazauna yankin sun tabbatar da haka.
Mazauna Oluku kusa da Benin, babban birnin jihar Edo sun kwace jirgin sama na 'yan sandan Najeriya bayan ya manta hanya yan sama ya sauka bisa kuskure a yankin.
Yayin da ya ke jawabi a wani shirin gidan talabijin mai taken 'Francesco', wanda aka nuna a birnin Rome na kasar Italy, Fafaroma Francis ya goyi bayan dokokin
Shugaban Kasar Ghana, Nana Akufo-Addo, ya yi kira ga Shugaba Buhari da yin sulhu da masu zanga-zangar #ENDSARS. Ya yi gargadin cewa a zana lafiya da juna..
Wasu bata garin jama'a sun yi amfani da sunan zanga-zangan #EndSARS wajen kai hari ofishin hukumar hana ta'amuni da muggan kwayoyi watau NDLEA ranar Laraba.
Bayan tayar da tarzomar rushe SARS a jihohin da dama na kasar nan, Kwamanda janar na NSCDC, Abdullahi Gana Muhammadu, yayi kiran gaggawa akan haka ga ma'aikatu.
Cikin awowi 24 kacal, abinda ya fara daga zanga-zangan lumana na tsawon kwanaki 12 da suka gabata ya yi munin da yayi sanadiyar lalata ofishoshin gwamnati.
Ƙungiyar tuntuba da cigaban Arewa (ACF) a ranar Laraba ta yi gargaɗin cewa ya kamata shugabannin Najeriya sun sani ba za su cigaba da yin burus da matasa da ku
Sifeta janar na 'yan sandan Najeriya IGP Mohammed Adamu, ya bada umarnin janye dukkan 'yan sandan da ke tsaron lafiyar manyan mutane a fadin kasar Najeriya.
Labarai
Samu kari