Shugaban kasa Bola Tinubu ya bayyana cewa zai horas da mutane 5,000 da suka kammala hidimar kasa ta NYSC kan hoyon sanya mitar wutar lantarki a gidaje.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya bayyana cewa zai horas da mutane 5,000 da suka kammala hidimar kasa ta NYSC kan hoyon sanya mitar wutar lantarki a gidaje.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari ya gana da shugaban kasar Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan. Sun tattauna batutuwa da dama, sun kuma kari juna sosai.
Mr Samuel Ortom, gwamnan jihar Binuwai ya ce afkawar Fulani daga kasashen waje zuwa garuruwa ne ya ke janyo rashin tsaro a fadin kasar nan. The Cable ta ruwaito
Babbar kotun tarayya mai zamanta a Kano ta bukaci kakakin majalisar jihar da sauran mutane 5 su bayyana a gaban ta kamar yadda ta zo a ruwayar Daily Nigerian.
Fusatattun mazauna kauyukan karamar hukumar Tsafe ta jihar Zamfara a ranar Laraba sun rufe babban titin Gusau zuwa Funtua domin bayyana fusatarsu kan al'amuran.
Shugaban kasar Turkiyya ya zo Najeriya, ya bayyanawa shugaban kasa Muhammadu Buhari irin mutanen da ke kokarin kifar da gwamnatinsa idan bai kula sosai ba.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Kwamaret Shehu Sani, ya bayyana cewa matuƙar ya kalli bidiyon tsiraicin Tiwa Savage, dake yawo to zai iya faɗuwa ya sume.
Rundunar tsaro ta NSCDC ta yi ram da wani matashi mai suna Ifeanyi Joseph dan shekara 21, bisa zarginsa da yin garkuwa da dan wani Sufeton 'yan sanda a Abia.
Hukumar yan sanda reshen jihar Imo, ta zargi haramtacciyar ƙungiyar IPOB da kuma mayakanta na ESN da hannu a kisan sarakunan gargajiya biyu a yankin Njaba.
Gwamnatin tarayya za ta kashe Naira biliyan 2 a kan tsofaffin shugabannin kasa. Janar Gowon, Ibrahim Babangida, Obasanjo da Jonathan za su amfana da kudin.
Labarai
Samu kari