Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Abuja - A ranar Laraba, Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawaan, ya bayyana dailin da yasa gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari ke cigaba da ciyo basussuka.
Attahiru Jega ya soki kiran a kirkiro wasu sababbin jihohi a Najeriya. Maimakon kara yawan jihohi su kai 42, Jega yana so jihohin Najeriya su zama 12 kacal.
Dan majalisa ya bayyana yadda ya shiga damuwa yayin da ginin majalisar dokokin Najeriya ke ci gaba da yoyo duk bayan da aka samu ruwan sama mai karfi a Abuja.
Gobara ta tashi a Hedikwatar Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Najeriya (NPA), inda dukyoyi masu dajarar nairori suka lalace sanadin wutan lantarki.
Gwamnan jihar Legas, Abubakar Bello, ya yi watsi da nadin sabon Sarkin Kontagora, bisa karar da wasu yan takara 46 suka shigar kan zargin murdiya da rufa-rufa.
Jam'iyyar APC ta sake dage babban taron jam'iyya da ta shirya a jihohi sakamakon wasu dalilai da ba mu iya tabbatarwa ba har zuwa lokacin hada wannan rahoto.
A ranar Laraba, Assets Management Corporation of Nigeria (AMCON) ta kwace wasu gidaje mallakin tsohon Gwamna Abdulfatah Ahmed na jihar Kwara kan bashin AMCON.
Fusatattun 'yan fansho na jihar Ogun a ranar Laraba sun rufe sakateriyar jihar inda ofishin gwamnan ya ke da zanga-zanga saboda kin biyansu kudinsu har N68b.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ta ce tsarin karba-karba ba ya cikin kundin tsarin jam’iyya mai mulki ta APC.Gwamnan ya yi wannan furucin ne yayin wani taro.
Labarai
Samu kari