Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
'Yan bindiga, a ranar Alhamis, da yamma sun kai hari garin Shinkafi, inda har suka shiga ofisoshin 'yan sanda suna ta harbe-harbe yayin harin kamar yadda Daily
Kungiyar mafarautan Najeriya, NHC, reshen jihar Katsina da ke arewa maso yamma ta yanke shawarar taimaka wa gwamnatin jihar yaki da ta’addanci a fadin jihar.
Jami'an hukumar yan sanda a jihar Ondo sun damke wata karya mai suna Charlie kan laifin cizon wani dalibin jami'ar Adekunle Ajasin, Akungba-Akoko a azzakari.
A ranar Juma'a, 24 ga Satumba, Shugaba Muhammadu Buhari ya gabatar da jawabi gaban shugabannin duniya a taron gangamin majalisar dinkin duniya UNGA76 dake gudan
Farfesa Babagana Zulum na jihar Borno ya fita daban cikin sauran takwarorinsa wajen nuna kwarewa tabbatar da ma'aikatan jiharsa na aiki kamar yadda ya kamata.
Wasu masoya 2 da aka sace a ranar Lahadi, kasa da mako daya kafin daurin aurensu sun samu 'yanci a jihar Ekiti kamar yadda The Punch ta ruwaito. Majiyoyi sun sa
Dino Melaye ya yi wata wallafa ta shafin sa na kafar sada zumuntar zamani ta Instagram yana bai wa shugaban kasa Muhammadu Buhari shawara. Kamar yadda LIB ta ru
Bankunan dake Ijebu-Ode a jihar Ogun sun rufe sakamakon tsoron kada masu fashi da makamai su kai mu su farmaki, Daily Trust ta ruwaito yadda lamarin ke faruwa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce an raba kan mayakan Boko Haram kuma an rusa su. A cewar sa, duk da kokarin sojoji wurin ragargazar su har yanzu suna tsiya.
Labarai
Samu kari