Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Babban jigon jam'iyyar All Progressives Congress APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya bayyana cewa yana cikin koshin lafiya kawai dai ana cigaba da duba lafiyarsa ne a.
‘Yan bindiga sun saki Air Vice Marshal Sikiru Smith mai ritaya, wanda aka yi garkuwa da shi ranar Litinin, 27 ga watan Satumba, a yankin Ajah da ke jihar Legas.
Rundunar NSCDC, reshen jihar Kwara ta tabbatar da kisan wani makiyayi da aka bayyana sunansa a matsayin Ibrahim da wasu yan bindiga da ba a sani ba suka yi.
Gwamnatin jihar Neja ta sanar da cewa 'yan bindiga sun halaka sojojin Najeriya biyu yayinda wasu 12 ke kwance a asibitin Ibrahim Badamasi Babangida, Minna.
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron, ya jadadda aniyarsa na zurfafa alakar diflomasiyya da Najeriya, musamman wajen tunkarar matsalolin yanki da na tsaro.
'Yan bindiga sun yi garkuwa da Dr Ibrahim Garba Musa, babban sakatare a ma'aikatar sufuri ta jihar Neja, a ranar Juma'a, 1 ga watan Oktoba tare da jikarsa.
Tsohon gwamnan soji na Cross River da Delta a zamanin mulkin marigayi Janar Sani Abacha, Commodore Ibrahim Kefas (mai ritaya), ya rasu a ranar Juma’a, 1 Oktoba.
Wasu 'yan bindiga da ke jihar Zamfara an gano cewa suna garzayawa yankin Sabon Birni da ke jihar Sokoto don suna tsammanin zuwan dakarun sojin Nijar taimako.
Bankin duniya ya shawarci Najeriya da sauran manyan kasuwanni da su datse kashe kudi mara amfani, su nemi gyararren tsarin bashi domin inganta tattalin arziki.
Labarai
Samu kari