Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Hukumar tsaro ta NSCDC ta tura runduna ta musamman ta mata zuwa makarantu a fadin kananan hukumomi 21 da ke jihar Adamawa domin bayar da cikakken tsaro gare su.
Shugaban kungiyar kiristocin Najeriya ta CAN ya ja kunnen jam’iyyun siyasa akan tsayar da ‘yan takarar su duk masu addinai daya a zaben 2023 da ke karatowa. Ya
Jami'an hukumar gyaran gidan gyaran hali, 'yan sanda da rundunar soji a ranar Alhamis sun bankado wani yunkurin balle gidan gyaran halin da mazauna cikinsa.
Usman Alkali Baba yace bai samu wata takarda a ofishinsa da ta ke rokon a damka DCP Abba Kyari domin bincike ba. IGP ya bayyana wannan a fadar Aso Villa dazu.
Wasu 'yan ta'adda da ake zargin yan kungiyar Islamic State in West Africa Province (ISWAP) ne suna can sun kai hari garin Damboa a jihar Borno. Damboa yana nan
kotu ta yanke wa malaman addinin musulunci, Olaitan Folorunsho Abdulwahab da mahaifinsa, Suleiman Babatunde, hukuncin zama a gidan yari bisa mallakar sassan jik
Wata mata ma'aikaciyar gwamnati ta garzaya kotu a Abuja tana mai rokon a raba aurenta da mai gidanta domin ya mata barazanar zai kashe ta da yayan da suka haifa
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya halarci taron jawo hannun jari da ake shiryawa a kasar Saudi. Kasar Saudi Arabia ta karbi bakuncin manyan ne a makon nan.
A makon nan babban kotun tarayya tace a rufe duka asusun Gwamnatin Benuwai da ke banki saboda gaza biyan wani tsohon bashi da ruwa da ta karba a shekarar 2008.
Labarai
Samu kari