Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, 'yan Najeriya sun manta Allah ne shi yasa matsalolinsu suka ki tafiya. Ya bayyana haka ne a wani taro a Abuja.
Bankin duniya ya bayyana cewa arzikin man feturin kasashe irinsu Najeriya, Ecuador da Chile na da kasa da shekaru 50 kafin ya kare gaba daya saboda haka su nemo
Hedkwatar tsaro ta ce rundunar Operation Hadin Kai ta sojojin NIgeria ta samu nasarar kashe a kalla ‘yan Boko Haram 38 a cikin makonni 2 cikin sanarwar da ta fa
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje, ya gabatar da naira biliyan 196.3 a matsayin kasafin kudin 2022 a yau Alhamis, 28 ga watan Oktoba, a zauren majalisar jihar Kano.
Gwamnatin Najeriya ta magantu kan dalilin da yasa ta cire manhajar e-Naira daga kafar aje manhajoji ta Play Store. Ta bayyana cewa, akwai matsalolin da za a gya
Kotun daukaka kara dake zaune a birnin Fatakwal, jihar Rivers ta yi watsi da tsohon shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP, Uche Secondus, ya shigar.
Kwamitin Mambobin majalisar dattawa kan basussukan gida da waje sun yi watsi da bukatar Shugaba Muhammadu Buhari na karbar bashin $700 million (N290billion).
Hukumar NAFDAC ta rufe wasu kamfanonin Pure Water saboda samar da ruwan da bai da inganci, da kuma rashin cikakken rajistar da ake bukata don inganta kayan ruwa
Wani makiyayi mai suna Muhammadu Abubakar mai shekaru 32 ya fuskanci hukuncin daurin rai-da-rai bisa samunsa da laifin yunkurin aikata kisan kai a jihar Ekiti.
Labarai
Samu kari