Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Shahrarren Malaman addini, Sheikh Ahmad Gumi, ya bayyana cewa dillalan muggan kwayoyi da masu fataucin makamai ne suka mayar da Fulani Makiyaya yan bindiga.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari a jawabinsa na yanci ya da umarnin daukar mataki a kan ’yan kasuwar da ke saye kayan abinci suna boyewa domin samun kazamar riba.
Gwamnan jihar Ebonyi kuma shugaban kungiyar gwamnonin kudu maso gabas,Dave Umahi, ya ce sun gano cewa na kaddamar da yaki kan yankinsu a yayin da ya ke martani.
An yi jana'izar mutum 35 cikin mutane 38 da aka kashe kudancin Kaduna ranar Lahadi, 26 ga watan Satumba. An jinkirta jana'izar sauran mutum ukun ne saboda gawaw
A wannan makon wani sabon al'amari ya bayyana inda wasu suka dinga ganin sa a matsayin cigaba yayin da wasu ke tofin Allah wadai kan yanayin rayuwar jarumar.
Wani dan kasar Pakistan wanda ya je masarautar Saudiyya neman aiki tun 1983 ya zama Shugaban masu aikin tsaftace Masallacin Ka'aba mafi daraja a Musulunci.
Jami'an hukumar yan sandan Jeddah sun damke wani dan kasar Masar kan laifin taba wata mata a bainar jama'a a wurin da bai dace ba kuma ba tare da izininta ba.
Wani likita wanda ya bude wurin gwajin kwayoyin halitta na DNA a unguwar su ya bayyana yadda wasu mutane suke barazanar halaka shi a shafin sa na dandalin sada
A yanzu Gwamnatin jihar Zamfara ta bayar da umarnin maido da ayyukan sadarwa a fadin garin Gusau, babban birnin jihar daga ranar yau Juma'a, 1 ga watan Oktoba.
Labarai
Samu kari