Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Wata kotu da ke zamanta a Kano ta bada umurnin tsare wani mutum da ake zargi da cin mutuncin gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje da yayansa biyu a Facebook ta
A karon farko wasu tsagerun yan bindiga dun kai hari wani ƙauye ƙaramar hukumar Lau, ta jihar Taraba, aƙalla mutum 7 aka rahoto sun mutu, wasu da dama sun jikka
Gwamnan jihar Legas ya isa wurin da wani katafaren ginin bene mai hawa 22 ya ruguje a jihar Legas domin ganewa idonsa abinda ya faru na rugujewar ginin benen.
Rayuka biyar sun salwanta, wasu biyu sun samu miyagun raunika a mummuna hatsarin da aka yi wanda ya hada da wata mota kirar Volkswagen da adai dai ta sahu.
Shugaban hukumar leken asirin kudade watau NIFU, Mr Modibbo Tukur, ya bayyana cewa nan da watan Afrilun 2022, za'a daina sata da garkuwa da mutane a Najeriya.
Wata babbar kotu dake zamanta a jihar Enugu ta yanke wa tsohon manajan wani banki shekaru 8 saboda sata da almundahana. Jaridar Independent ta ruwaito yadda alm
Tsagerun yan bindiga sun kai hari gidajen malaman makarantar sakandare na Abuja a Yebu da ke karamar hukumar Kwali, sun sace mataimakin shugaban makarantar.
Mai kudin duniya, Elon Musk, ya kalubalanci majalisar dinkin duniya ta bayyana masa yadda $6bn zai magance yunwa a duniya kuma idan tayi kai tsaye zai bada kudi
Shugaban kungiyar kiristocin Najeriya, reshen jihar, John Joseph Hayeph, ya bayyana yadda ‘yan bindiga suka kara farashin kudin fansar jama’an da su ke sace wa
Labarai
Samu kari