Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Dakarun sojojin kasa sun bayyana dalilin da ya sa suka cafke ‘dan wasan fim, Chiwetalu Agu. Mai magana da yawun sojoji yace ‘Dan wasan yana goyon bayan IPOB.
Zuwa yanzu hukumar jami’an tsaro na DSS ta tsare Morris Asaunuku a jihar Bayelsa. Morris Asaunuku shi ne mai ba gwamna Douye Diri shawara kan harkokin shari’a.
Wani dan kasuwa mai shekaru 41, Vincent Okam ya sanar da kotu mai daraja 1 da ke Kubwa a Abuja cewa tsohon makwabcin sa, James Ibe ya damfare shi N1,000,000. ‘Y
Wasu miyagun 'yan bindiga sun hallaka 'yan sanda, lauyoyi da kuma wasu fasinjoji dake kan hanya, wanda rahoto ya nuna sun cinna musu wuta a cikin motar su.
Muhammadu Buhari ya bayyana irin kokarin da gwamnatinsa ta ke yi a Najeriya. Shugaban kasar yace Gwamnatin Tarayya za ta kaddamar da ayyukanta a Mayun 2023.
Shugaban kungiyar kiristocin Nigeria, CAN, Ayokunle da Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar sun bukaci ‘yan sanda su kama wasu batagari musulmai bisa kashe wa
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta ce jami'anta sun ceto mutum shida da aka sace a kan babbar hanyar Barde zuwa Keffi da ke karamar hukumar Kafanchan ta jiha.
Jam'iyyar PDP ta mangantu kan wasu manyan abubuwa, inda ta amince da jam'iyyar ta tafi kan shugabancin dan Arewa sabanin yadda ake tafiya a yanzu. An yi canji.
Ana sauran wata daya daidai da zaben gwamnan jihar Anambra, hukumar shirya zaben kasa mai zaman kanta (INEC) ta saki sunayen yan takaran zaben Nuwamb na karshe.
Labarai
Samu kari