Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Kaduna - Rahotanni daga jihar Kaduna, sun babyyana cewa maharan da suka sace masu ibada kusan 60 a cocin jihar Kaduna sun nemi kayayyakin abinci cikin gaggawa.
Gwamnatin jihar Gombe ta caccaki tsohon gwamnanta kuma Sanata ma wakiltan mazabar Gombe ta tsakiya, Mohammed Danjuma Goje, bisa rikicin da ya auku cikin jihar.
Sabon hoton shahrarren Malamin nan na addinin Musulunci a duniya, Mufti Isma'il Menk, ya sanya mutane tofa albarkacin bakunansu a shafukan soshiyal midiya.
Wasu da ake zargin yan daba ne, a ranar Juma'a, sun hana Sanata Muhammad Goje shiga garin Gombe. Goje, wanda ya tafi Gombe domin halartar daurin aure, ya dira a
Babban bankin Najeriya CBN ya bayyana yadda aka kashe N58.618 billion wajen buga kudade guda 2.518 billion a shekarar 2020. CBN ya bayyana hakan a rahoton da ya
Babban bankin Najeriya CBN ya ce an yi watsi da takardun kudi kudi bilyan 1.51 na kimanin N698,480 million a 2020. Wannan na kunshe cikin rahoton shekarar 2020
Gabannin zaben gwamnan Anambra na ranar Asabar, 6 ga watan Nuwamba, Sufeto Janar na 'yan sanda, Usman Baba, ya yi umurnin takaita zirga-zirgar ababen hawa.
Rundunar yan sandan jihar Borno, ta karyata rahotannin cewa 'yan ta'adda sun yi garkuwa da jami'anta biyu a wani hari da yan ISWAP suka kai yankin Magumeri.
Labari maras dadi ya bayyana ranar Litinin cewa wani dogon gini ya ruguje a garin Ikoyi, jihar Legas, a kudu maso yammacin Najeriya. Rahotanni sun tabbatar man
Labarai
Samu kari