Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Abuja - Rundunar yan sanda ta bankaɗo yadda mata suke amfani da hijabi wurin safarar muggan makamai daga wani wuri zuwa wani wuri, domin kaiwa yan fashin daji.
Bayan shekaru shida na karatu da horo, jami'ar Sojojin Najeriya (NDA) dake jihar Kaduna ta yaye daliban kas ta 68 su guda Dari biyu da sittin ranar Asabar, 9.
Shugaba Muhammadu Buhari ya gabatar da jerin kudaden da yake bukatan kashewa a hedkwatar mulki, Fadar Aso Villa, a shekarar 2022 da zamu shiga nan yan watanni.
Abuja - Duk da kudaden da aka kebancewa hukumar yaki da rashawan EFCC da ICPC, fadar shugaban kasan ta shirya kashe N7.34 million wajen yaki da rashawa a 2022.
Abuja - Ministan Labarai da al'adu, Alh Lai Mohammed, ya bayyana cewa shi dai har yanzu bai taba ganin wani Shugaba mai hakuri irin shugaba Muhammadu Buhari.
Wasu daga cikin wadanda aka yi garkuwa da su a yankuna daban-daban na jihar Zamfara sun koma cin ciyawa domin kada su mutu a yayin da wadanda suka sace su suka
Asiwaju Bola Tinubu, jigon jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ya ce ya warware sarai daga jinyar da yayi sakamakon aikin da aka yi masa a guiwa a London.
Shahararriyar mawakiyar harshen Hausa, Magajiya Ɗanbatta, ta rigamu gidan gaskiya tana da shekaru 86 a duniya, bayan fama da gajeruwar rashin lafiya a gidanta.
Akalla mutane 11 da liman ne ’yan haramtacciyar kungiyar nan ta sa kai suka kashe a kasuwar kauyen Mammande da ke Karamar Hukumar Gwadabawa a Jihar Sakkwato.
Labarai
Samu kari