Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Wata kotu a Abuja ta yankewa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman hukuncin daurin shekaru 75 bayan samunsa da laifin satar kusan N33.8bn na kudaden gwamnati.
Hukumar kwastam ta ƙasa, ta gano wasu bayanan sirri na yadda masu fasa kwaurin shinkafa suke tallafawa yan bindiga wajen kai musu man fetur da sauran kayayyaki.
Godfery Chikwere, tsohon hadimin gwamna David Umahi, wanda ‘yan sanda suka kama tare da tsare shi bisa zargin yada labaran kaarya, ya fadi a ranar Litinin.
Hukumomin a birnin Cologne dake kasar Jamus sun rattafa hannu kan yarjejeniya da al'ummar Musulmi don amfani da lasfika wajen kira Sallah ranar Juma'a, gwamnati
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana irin nasarorin da ya cimma a cikin shekaru biyu da yayi na wa'adin mulkinsa na biyu. Mun tattaro muku jerin nasarorin.
Gwamna Ganduje ya mika mulkinsa ga wata yarinya 'yar shekaru 14 yayin da ake murnar ranar 'ya mace ta duniya. Ya mika mulkin nasa na tsawon mintuna 20 jiya.
Abuja - Babban bankin Najeriya (CBN), yace a shirin da yake yi tare da ma'aikatar matasa da wasanni, kawo yanzu an rabawa matasan Najeriya 7,057 kudi N3bn.
A karon farko tun bayan komawarsa jam'iyyar APC mai mulki, gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya rantsar da sabbin kwamishinoni da masu bashi shawara.
Fatima Muhammadu Buhari ta shiga cikin majalisar amintattun cibiyar CIFCFEN.. Shugaban cibiyar, Dr. Iliyasu Gashinbaki, ya yaba da kwarewar ‘Yar shugabar kasar.
Wani mutum ya ba masu amfani da shafukan sada zumunta a yawa mamaki bayan ya yi tafiya a kan kire kiretanan ba tare da ya fasa ko guda daya daga cikinsu ba.
Labarai
Samu kari