Peter Obi ya tabbatar da ficewarsa daga ADC sakamakon rikicin cikin gida, inda ya jaddada cewa har yanzu yana da yakinin samar da sabuwar Najeriya.
Peter Obi ya tabbatar da ficewarsa daga ADC sakamakon rikicin cikin gida, inda ya jaddada cewa har yanzu yana da yakinin samar da sabuwar Najeriya.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Kimanin yan bindiga 50 ne suka kutsa hukumar kananan hukumomi na gwamnatin jihar Nasarawa suka sace akwati dauke da abubuwa masu muhimmanci da bindiga Ak-47 mal
Har yanzu da sauran rina a kaba wajen samun daidaito tsakanin maza da mata wajen rike mukaman shugabanci a sashen ilimi da siyasa a Najeriya.Bisa bayanan dake
Masu kaiwa yan bindiga bayanai ke hana ruwa gudu wajen yunkurin ceto mai martaba Sarkin Bungudu, Hassan Attahiru, duk da an biya kudin fansar milyan ashirin.
Hope Uzodimma ya ce Allah zai hukunta wadanda ke da hannu a lamarin da ya kai ga kisa da kone gidaje a cikin garin Izombe da ke yankin karamar hukumar Oguta.
Tsohon ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa a zaɓen 2019, Peter Obi, ya soki kuɗin da aka gwamnatin Buhari ta ware wa ofishin matar shugaban ƙasa, Aisha Buhari
Rabaren Fada Godfrey Mark Chimezie na cocin Katolikan St Theresa da ke garin Umuahia a jihar Abia ya shiga hannun masu garkuwa da mutane. An sace sa da safe.
Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da nadin Dr Ezra Yakusak a matsayin babban direkta/shugaban Hukumar Bunkasa Harkokin Fita da Kayayyaki ta Nigeria wato NEPC a
wani bincike cewa ya nuna ana shirin maida wa INTELS kwangilar tsaron jiragen ruwa. NPA ta karbe kwangilar gadin da aka ba kamfanin a tashoshin ruwan Najeriya.
Aliko Dangote, mamallakin kamfanonin Dangote da Rabiu Abdulsamad, shugaban kamfanin BUA, sun samu ribar tsabar kudi jimilla N30.4 biliyan a cikin sa'o'i takwas.
Labarai
Samu kari