An fitar da rahoto bayan bincike da aka yi game da wani jirgin China da ya yi hadari a shekarar 2022. An bayyana cewa an katse man fetur din da aka sawa jirgin.
An fitar da rahoto bayan bincike da aka yi game da wani jirgin China da ya yi hadari a shekarar 2022. An bayyana cewa an katse man fetur din da aka sawa jirgin.
Lauyoyin gwamnatin sun nuna wa babbar kotun tarayya bidiyon tambayoyin da aka yi wa wadanda ake tuhuma da hannu a kitsa kifar da gwamnatin Bola Tinubu.
Masu kaiwa yan bindiga bayanai ke hana ruwa gudu wajen yunkurin ceto mai martaba Sarkin Bungudu, Hassan Attahiru, duk da an biya kudin fansar milyan ashirin.
Hope Uzodimma ya ce Allah zai hukunta wadanda ke da hannu a lamarin da ya kai ga kisa da kone gidaje a cikin garin Izombe da ke yankin karamar hukumar Oguta.
Tsohon ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa a zaɓen 2019, Peter Obi, ya soki kuɗin da aka gwamnatin Buhari ta ware wa ofishin matar shugaban ƙasa, Aisha Buhari
Rabaren Fada Godfrey Mark Chimezie na cocin Katolikan St Theresa da ke garin Umuahia a jihar Abia ya shiga hannun masu garkuwa da mutane. An sace sa da safe.
Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da nadin Dr Ezra Yakusak a matsayin babban direkta/shugaban Hukumar Bunkasa Harkokin Fita da Kayayyaki ta Nigeria wato NEPC a
wani bincike cewa ya nuna ana shirin maida wa INTELS kwangilar tsaron jiragen ruwa. NPA ta karbe kwangilar gadin da aka ba kamfanin a tashoshin ruwan Najeriya.
Aliko Dangote, mamallakin kamfanonin Dangote da Rabiu Abdulsamad, shugaban kamfanin BUA, sun samu ribar tsabar kudi jimilla N30.4 biliyan a cikin sa'o'i takwas.
Nigerian Institute of Medical Research za tana neman kudi domin tayi bincike. Muhammadu Sanusi II yana cikin wadanda aka ba nauyin tattaro wadannan kudi, N10bn.
Muhammad Hafiz Bayero, babban abokin Bello El-Rufai, babban dan gwamnan jihar Kaduna, shi ne Gwamna Nasir El-Rufai ya nada a matsayin mai gudanarwar na Kaduna.
Labarai
Samu kari