Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Gwamnatin Tarayya za ta batar da makudan biliyoyi a kan kirkirar manhajoji. FIRS kadai za ta ci miliyoyi. Jaridar Premium Times ce ta fitar da wannan rahoto.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya bai wa mazauna jihar Kaduna dabarun gano masu kai wa ‘yan bindiga bayanan sirri da taimaka mu su wurin satar jama'a.
Albashin karamin malami ake biyan shugaban jami’ar UNILAG a duk wata maimakon N500, 000. Farfesa Sulyman Age Abdulkareem yace ana samun matsala da tsarin IPPIS.
Babban kotun jihar Borno ta samu daliban UNIMAID da laifin shiga kungiyar leken asiri. Alkali ya saurari shari’ar, ya samu wadannan ‘yan makaranta da laifi.
‘Yan matan Chibok da aka ceto sun soma karatun digiri a jami’ar AUN ta Atiku Abubakar. Wani jami’in makarantar, Dan Okereke ya tabbatar da haka a makon nan.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana shugaban kasar Turkiyya, sun tattauna kan batutuwa masu yawa da suka sahafi kasashen biyu. Ga kadan daga cikin maganganun
Sarkin Birnin Gwari da ke Jihar Kaduna, Alhaji Zubairu Jibril Mai Gwari II, ya ce zuwa yanzu sun ga amfanin matakan da gwamnatin jihar ke dauka kan yan bindiga.
A cikin sabbin hotunan an gano shugaban kasa Muhammadu Buhari tare da uwargidansa, Hajiya Aisha Buhari suna yi wa juna kallon kauna yayin da take gyara shi.
Gwamnan Kaduna ya goyi bayan masu so a kira ‘Yan bindiga da ‘Yan ta’adda. Nasir El-Rufai ya bayyana cewa yin wannan zai bada dama su rika kashe ‘yan bindigan.
Labarai
Samu kari