Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Fitaccen malamin addinin musulunci, Shiekh Ahmad Gumi, ya ce masu ikirarin yin jihadi daga kasashen waje na iya shigowa Nigeria idan aka ayyana 'yan bindiga a m
Shugaba Muhammadu Buhari ai kaddamar da eNaira a fadar Aso Villa, ranar Litinin, 26 ga Oktoba, 2021. Babban Bankin Najeriya (CBN) ya bayyana hakan a jawabin.
Kungiyar musulmi ta Ansar-Ud-Deen yankin Arewa ta bukaci gwamnatin Nigeria ta tona asirin masu daukan nauyin 'yan bindiga da 'yan ta'adda a kasar, rahoton Sahar
Gwamnonin yankin kudu maso gabashin Najeriya sun yi kira ga Father Mbaka ya daina sukar shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, domin yana kokari wajen saita komai.
Wasu jihohi 33 na kasar nan ta yuwu su gaza biyan albashi bayan hukuncin gwamnatin tarayya na diban wasu kudi daga kananan hukumomi domin biyan mashawarta.
Cikin bacin rai, wani soja a garin Ilorin ta jihar Kwara ya fusata a lakadawa ma'aikaciyar jinya duka a asibiti har ta kai ga ya karya mata kafa domin ta bukaci
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, zai tafi kasar Saudiyya ranar Litnin, 25 ga watan Oktoba, 2021 domin halartan taron hannun jari sannan kuma yayi Ibadar Umrah.
Wasu tsagerun 'yan bindiga, sun kai hari wata Coci a jihar Ogun, ranar Lahadi da safe ana tsaka da ayyukan bauta, sun yi awon gaba da masu bauta mutum uku.
Malam Garba Shehu, mai magana da yawun shugaban kasa, ya ce shari'ar Nnamdi Kanu za ta kawo karshen ta'addancin kungiyar 'yan awaren kudancin Najeriya, IPOB.
Labarai
Samu kari