Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Majalisar zartarwa na kwalejin fasaha ta gwamnatin tarayya dake Bauchi ta sanar da sallamar wasu malamanta biyu da ta samu da aikin neman ɗalibai mata da biɗala
Mutane da dama a birnin Calaba dake jihar Cross Ribas sun bayyana ra'ayoyinsu kan darajar takardun kuɗi N10 da N5 da kuma abinda zaka iya siya da su a yanzun.
Gwamnatin shugaba Buhari, ta bayyana manufar taimakawa matasa ta hanyar ba su bashin kudaden da za su taimakesu wajen fara kasuwanci a fannoni daban-daban.
Rahoton da aka haɗa a mako ɗaya da ya gabata, maharan sun hallaka aƙalla mutum 47 a faɗin Najeriya, cikin su har da sarakunan gargajiya guda biyu da aka kashe.
Ɗaya daga cikin masu rike da mukaman sarauta, hakimin Batsari, ya koƙa han halin da mutanen yankinsa suka tsinci kansu a hannun yan bindiga a jihar Katsina.
Gwamnan jihar Katsina ya roki gwamnan tarayya ta ayyana dokar ta baci a kan matsalar rashin tsaro da ke addabar sassa daban-daban na Najeriya. Ya janye ra'ayins
Shugaban gwamnonin arewa maso gabas, Gwamna Babagana Umaru Zulum, ya ziyarci jihar Sokoto tare da bada tallafin makudan kuɗi ga iyalan mutanen da aka kashe.
Wasu 'yan bindiga sun sace wasu daliban makarantar kasa da firamare a jihar Ondo yayin da mahaifiyarsu ta dawo dasu daga makaranta. Rahoto ya bayyana lamarin.
Duk da cewa har yanzu hukumomin tsaro na cigaba da yaki da 'yan ta'adda da yan bindiga a Nigeria, sun samu nasarar halaka wasu manyan shugabannin 'yan ta'addan
Labarai
Samu kari