Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Akalla mutum biyu sun rasa rayukansu yayinda akayi awon gaba da mutane 50 yayinda yan bindiga suka kai hari Unguwar Gimbiya dake karamar hukumar Chikun a jihar.
An gurfanar da wata mata, Foluke Olubu a gaban kuliya kan zarginta da sace asusu tare da Naira miliyan 2.5 ciki. Wacce ake zargin ta musanta aikata laifin an ku
A ranar Alhamis, Mr Tijjani Abdullahi, Shugaban Hukumar Ilimin Bai Daya, ya sanar da cewa za a sallami malamai 233 daga ciki kan zargin gabatar da sakamakon kam
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya lissafo ayyuka 20 da yake da kudirin aiwatarwa a shekarar 2022.Ya sanar a wata takarda wacce gwamnatin jihar ta wallafa.
Babban bankin Najeriya ba shi da bayani ko daya kan kudaden da aka kwato na sata tsakanin watan Janairun 2016 zuwa Disamban 2019,Ofishin audita janar ya sanar.
Alh Mukhtar Adnan ya fito daga zuriyar Fulani Dambazawa, tsohon dan majalisar tarayya ta Lagos ne a 1952. Kuma shi ne kwamishinan ilimi na farko a Kano 1968.
Wani mutumi dan jihar Delta, kudancin Najeriya na gab da angwancewa da dirka-dirkan matan biyu lokaci guda. Mutumin mai suna John Erere Nana zai auri yan matan
'Yan bindiga da suka addabi yankunan karamar hukumar Munya ta jihar Niger suna tirsasa mazauna yankin wurin ba su fakitin sigari da sunkin wiwi domin fansa.
Jami'an hukumar yan sanda sun cika hannu da wani matashin Fasto Izuchukwu Anoloba kan zargin garkuwa da babban Fada na Katolika, Fr Fidelis Ekemgba a jihar Imo.
Labarai
Samu kari