Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
NiMet ta fitar da hasashen yanayi na ranar Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da iska mai ƙarfi a wasu jihohin Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya ce dansa bai da wani dalili na cin amanar amaryarsa saboda tana da kyau da shafaffen tumbi da kuma fararen hakora.
Wani dan Najeriya mai suna Sikiru Oluwaseun Jamiu ya shiga hannun jami'an yan sanda kan laifin turawa matar aure mai suna Opeyemi Adegbesan sakon "Ina Kwana Bab
Manyan attajirai da yan kasuwa sun garaya Madina domin gudanar da aikin Umrah bayan taron zuba jarin da suka halarta tare shugaba Muhammadu Buhari a Riyadh.
Abba Kyari, jami'in dan sandan da ake zargi da hannu a rashawa da damfarar wani balarabe dan kasar Qatar, zai san makomarsa nan kusa bayan kwamiti ya yanke shaw
Ana ta yawo da labarai cewa Dino Melaye ya zama gwarzon daliban shekara a jami’a. Binciken kwa-kwaf da aka gudanar, ya nuna sam ba gaskiyar batun ba kenan.
A ranar Laraba, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karasa Birnin Makkah da ke kasar Saudiya domin yin Umrah. Ya yi wa Najeriya addu'o'in tsaro da zaman lafiya.
Rundunar 'yan sandan jihar Kogi ranar Laraba sun tabbatar da kisan gillar da wasu miyagun 'yan bindiga suka yi wa mutum shida tare da saka wa wasu gidaje wuta.
Babu mamaki nan da karshen shekara, sahu na 4 na Coronavirus ya shigo gari. Gwamna Babajide Sanwo-Olu yana so ayi wa mutum miliyan 4 rigakafin COVID-19 a Legas.
Hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, ta sako tsohon shugaban majalisar dattawa, Pius Anyim, bayan an titsiye shi.
Labarai
Samu kari