Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya samu beli a shari'ar da ake yi masa. Kotu ta ba da belin tsohon gwamnan ne yayin zaman da ta yi.
Hukumar NAFDAC ta rufe wasu kamfanonin Pure Water saboda samar da ruwan da bai da inganci, da kuma rashin cikakken rajistar da ake bukata don inganta kayan ruwa
Wani makiyayi mai suna Muhammadu Abubakar mai shekaru 32 ya fuskanci hukuncin daurin rai-da-rai bisa samunsa da laifin yunkurin aikata kisan kai a jihar Ekiti.
Hukumar kula da ingancin kwayoyi da magunguna ta ƙasa, NAFDAC, tace ta kammala shirye shiryen kawo ƙarshen masu tallan magunguna akan hanya a jihar Kaduna.
Sakatariyar din-din-din ta ma'aikatar ruwan sha, Mrs Esther Didi Walson-Jack, ta bayyana gaban Kwamitin Mambobin majalisar dattawa kan basussukan gida da waje.
Tsohon sanatan Akwa Ibom ta kudu, Nelson Effiong, ya shafe tsawon kwanaki 50 a tsare, tun bayan da wasu 'yan bindiga suka yi garkuwa da shi a watan Satumba.
Tashin hankali! wani barawon wayoyin wutar lantarki ya gamu da ajalinsa yayin da yake satar wayoyin wuta daga transforma mallakin kamfanin wuta ta Kano (KEDCO).
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode ya ce Sheikh Gumi ya fi marigayan shugabannin Boko Haram, Shekau da Al-Barnawi ta'addanci a doron kasa.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya ce dansa bai da wani dalili na cin amanar amaryarsa saboda tana da kyau da shafaffen tumbi da kuma fararen hakora.
Wani dan Najeriya mai suna Sikiru Oluwaseun Jamiu ya shiga hannun jami'an yan sanda kan laifin turawa matar aure mai suna Opeyemi Adegbesan sakon "Ina Kwana Bab
Labarai
Samu kari