Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, ta sako tsohon shugaban majalisar dattawa, Pius Anyim, bayan an titsiye shi.
Kungiyar kiristoci na Pentecostal Fellowship of Nigeria wanda aka fi sani da PFN, ta yi kira a kama Ahmad Gumi, tace ya kamata a kama malamin saboda kalamansa.
Hukumar gidajen gyara hali ta saki sunaye da hotunan mutum 122 cikin fursunonin da suka gudu daga gidan yarin Abolongo dake jihar Oyo. ThePunch ta ruwaito.
Rundunar ‘yan sandan musulunci ta Hisbah a jihar Kano ta cafke wani matashi mai shekaru 26 da ya sa kan sa a kasuwa. A wata tattaunawa da BBC Pidgin ta yi da kw
An cire jami'in bada fasfot a ofishin hukumar shiga da fice dake Ikoyi jihar Legas, DCI Ibrahim Liman. Wannan ya biyo bayan ziyarar da mukaddashin kwantrola.
Shugabannin Boko Haram da ke biyayya ga Bakoura Buduma sun mayar da masu hada musu bama-bamai dazukan yankin kudanci Kaduna, a cewar wani rahoton da PRNigeria.
Shugaban kwamitin amintattun jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Walid Jibril, ya yi kira ga dakataccen shugaban jam'iyyar Walid Jibrin kada ya kawo hargi
Gwamnatin shugaba Buhari ta amince da ayyukan tituna 21 a yankuna daban-daban na zagayen Najeriya. Za a gina su ne yankunan siyasa 6 na fadin tarayyar Najeriya.
Manhajar eNaira ya yi batan dabo daga kan Google Play Store kimanin kwanaki biyu bayan kaddamar da ita, rahoton Punch ya nuna haka. Wannan ya faru ne bayan sam
Labarai
Samu kari