Mutane wasu kauyuka 26 a jihar Sokoto sun bayyana cewa 'yan bindiga sun hana su noma har sai sun bia harajin da aka kakaba masu a damunar bana ta 2026.
Mutane wasu kauyuka 26 a jihar Sokoto sun bayyana cewa 'yan bindiga sun hana su noma har sai sun bia harajin da aka kakaba masu a damunar bana ta 2026.
Wani jami'i matatar Dangote ya sanar da cewa yana fatan farashin man fetur zai sauko a Najeriya bayan cimma yarjejeniyar Amurka da Iran da bude Hormuz.
Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina ya bayyana kyakkyawan fatansa ga yan Najeriya kuma yace wannan ce shekarar su ta karshe dan haka vabu wasa a cikin ta
'Yan bindiga sun afka wa wani jirgin kasa mai dauke da fasinjoji a ranar jejiberin sabuwar shekara a Bayelsa, Daily Trust ta ruwaito. Jirgin mai dauke da fasinj
Tsohon gwamnan zamanin mulkin soja na jihar Osun, Kwanel Anthony Uzoma Obi (mai ritaya) ya rasu, Vanguard ta ruwaito. Iyalansa ne suka fitar da sanarwar rasuwar
Mun kawo abubuwa 7 a ya kamata a sani game da rayuwar Marigayi Bashir Othman Tofa. Za a ji takaitaccen tarihin Tofa, mutumin da ya nemi takarar Shugaban kasa.
Gwamnan Sokoto ya yi alkawarin cewa an kusa kawo karshen Bello Turji. Rt. Hon. Aminu Waziri Tambuwal ya yi zama da manyan yankin gabashin Sokoto a Gwadabawa.
Lauyan Sunday Igboho ya bayyana zare hannunsa a duk wani batu da yake da alaka da Sunday Igboho da gwamnatin Najeriya. Ya bayyana dalilansa na barin kare shi.
Gwamnatin Ganduje ta yi martani kan yadda tsohon gwamnan Kano Kwankwaso ya zargi Ganduje da murde zabe a 2019. Ta bayyana yadda lamarin yake, sannan da kari.
Wasu tsagerun yan bindiga sun sake kai mummunan hari kauyen Udawa dake kan hanyar Kaduna zuwa Birnin Gwari ranar Lahadi, sun kashe mutum daya sun sace wasu
Wasu yan bindiga sun tare wani jigon jam'iyyar APC a jihar Akwa Ibom sun harbe shi har lahira jim kaɗan bayan ya halarci taron addu'a na sabuwar shekara a coci.
Labarai
Samu kari