Ministan Isra'ila, Amichai Chikli ya bayyana cewa Isra'ila za ta kai hari Syria komai daren dadewa. Ya ce Turkiyya, da Qatar na cikin ma su masu barazana.
Ministan Isra'ila, Amichai Chikli ya bayyana cewa Isra'ila za ta kai hari Syria komai daren dadewa. Ya ce Turkiyya, da Qatar na cikin ma su masu barazana.
Sarki Muhammadu Sanusi II na Kano ya bayar da umarnin rufe otal ɗin Stephrica Guest Palace da ke Kureken Sani bayan korafe-korafen mazauna yankin.
Terhemen Anongo, wani mutum mai shekaru 44 kuma mazaunin Gboko a jihar Benue, ya cire 'ya'yan marainansa 2 saboda ya tserewa tsabar sha'awar da ta dame shi.
Funmilayo Adebayo, fitacciyar faston Najeriya wacce aka lakaba wa suna Mummy GO, ta yi ikirarin cewa bidiyoyin da ake yadawa kan da'awarta duk lalatattu ne.
Shugaban ma'aikatan tsaro na kasa , Janar Lucky Irabor, ya ce duk da kalubalen tsaro, a halin yanzu kashe-kashen mutane ya ragu idan aka danganta da na baya.
Bayan rashin manyan kwamandojin su da nayaka a luguden wutar da jiragen Super Tucano suka yi musu, shugabanni ISWAP sun yi sauye-sauyen mukaman shugabanninsu.
Muhammad Sunusi II, shugaban kungiyar Tijjaniyya ta kasa, ya shawarci duk wani dan kasar da shekarunsa su ka kai ya tanadi katin zabensa kafin shekarar 2023.
Wani tsoho mai shekaru 76, Osagie Robert ya shiga hannun jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi, NDLEA a jihar Edo. Tsohon wanda yafi shahara.
Sojojin Najeriya, sun kaure da masu hakar ma'adinai a wani yankin jihar Katsina yayin da aka tono wani katon gwal da kudinsa yakai akalla Naira miliyan 70.
Akalla jami'an rundunar yan sandan ƙasar nan uku sun rasa rayukan su, yayin da motar su dake zuba gudu a titi ta yi hatsari a babban birnin tarayya, Abuja.
Gwamnatin jihar Kebbi ta ce an sako dalibai 30 da malami daya na kwalejin gwamnatin tarayya (FGC) Birnin Yawuri wadanda ‘yan bindiga su ka yi garkuwa da su.
Labarai
Samu kari