Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da karin wa'adin watanni shida ga babban kwanturola janar na hukumar Kwastam ta Najeriya, Adewale Adeniyi.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da karin wa'adin watanni shida ga babban kwanturola janar na hukumar Kwastam ta Najeriya, Adewale Adeniyi.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yanke hukuncin daurin shekaru 40 kan mahaifiya da yar uwar Battujo, wani kasurgumin dan ta'adda da aka kashe a Kogi.
Za a ji Gwamnatin tarayya ta amince da nadin Mista Mathew Lawrence Pwajok a matsayin sabon darektan rikon-kwarya a hukumar nan ta NAMA ta kasa na rikon kwarya.
Yan Najeriya da dama a ranar Alhamis sun bayyana cewa lallai sun samu shiga shafin Tuwita ba tare da amfani da VPN ba bayan Gwamnati ta dage takunkumin da ta.
Wata babbar kotun jihar Kaduna da ke Dogarawa, Zaria ta gurfanar da wani mutum mai suna Abubakar Haliru na Magume kan zargin garkuwa da yar'uwarsa Hajiya Binta.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen Enugu ta kama wani magidanci mai suna Ifeanyi Amadikwa bisa zarginsa da kashe yaransa su uku da kuma boye su a firinji.
'Yan ta'adda sun tare mota dauke da fasinjoji 14 daga Uyo, a jihar Imo inda suka kwashe matafiya zuwa jihar Legas. Lamarin ya faru a ranar Talata a Obiohuru.
Rundunar sojojin sama ta ƙasar nan (NAF) ta samu nasarar ceto mutum 26 daga cikin matafiyarn da mahara suka yi awon gaba da su a hanyar Birnin Gwari-Kaduna.
Gwamnatin Buhari ta amince da dage dokar Twitter da aka sanya a baya-bayan nan biyo bayan matsalar da aka samu na goge rubutun shugaban kasa Buhari na Najeriya.
Jam’iyyar Peoples Democratic Party a Kano ta zargi gwamnan jihar, Abdullahi Umar Ganduje da yiwa tattalin arziki zagon kasa kan yajin aikin da yan adaidaita.
Shugaban karamar hukuma a jihar Neja, ya bayyana yadda 'yan bindiga suka hallaka wasu mutane a masallaci, a wani yankin da yake shugabanta a jihar ta Neja.
Labarai
Samu kari