Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Rahotanni sun nuna cewa majalisar dokokin jihar Kano ta amince da nadin Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
Tsohuwar hadimar shugaba Buhari kuma shugabar hukumar yan Najeriy adake kasashen waje, Abike Dabiri, ta bayyana yadda Majo Al-Mustapha ya cece ta daga fyaɗe.
Matar tsohon kwamishinan kimiyya da fasaha na jihar Katsina da aka kashe a gidansa da kuma yayansa sun yi magana kan irin kyawawan halayen marigayi Dakta Rabe.
Basaraken gargajiya a yankin Yarbawa, sarkin Ogbomoso ya riga mu gidan gaskiya. Yanzu wata majiya take bayyana cewa, a yau ne sarkin ya rasu da sanyin safiya.
Wani dan siyasa a kudu ya bayyana cewa, ya kamata 'yan Najeriya su fahimci wani yare. Ya ce su fara jifan wadanda basa cika musu alkawuran da suka dauka a yanki
Rundunar sjin Najeriya ta bayyana gaskiyar abin da ya faru a jihar Borni, inda tace sam ba a sace kowa daga cikin matafiyan da ake yada jita-jitar an sace a jih
Tawagar da shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari ya aike zuwa jihar Sokoto, ta isar da sakon jaje da ta'aziyya ga gwamna Tambuwal da mutanen Sokoto kan abinda ya faru
Gwamnatin tarayya ta fara cika alkawurran da ta ɗaukarwa kungiyar malaman jami'o'i ASUU a wani yunkuri na dakatar da kungiyar shiga yajin aiki bayan cikar waadi
Yan bindiga sun sace mutane 11 ciki har da babban limami, Aminu Garba, wanda ke shirin jagorantar mutane yin sallah Juma'a a jam'i a kauyen Gatawa da ke karamar
Kungiyar rajin kafa kasar Biyafara IPOB a ranar Asabar ta bayyana cewa hukumar tsaron farin kaya DSS ta hana shugabanta, Nnamdi Kanu, abinci tsawon kwanaki uku.
Labarai
Samu kari