Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da karin wa'adin watanni shida ga babban kwanturola janar na hukumar Kwastam ta Najeriya, Adewale Adeniyi.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da karin wa'adin watanni shida ga babban kwanturola janar na hukumar Kwastam ta Najeriya, Adewale Adeniyi.
Sheikh Alkali Abubakar Salihu Zaria ya tsoma baki kan dambarwar mawaki Dauda Kahutu Rarara da David Adeleke da aka fi sani da Davido kan rashin tsaro.
Wasu tsagerun yan bindiga da ake zaton Fulani ne su yi mummunar barna a sabon harin da suka kai jihar Filato, mutane akalla 17 aka tabbatar sun mutu a harin.
Gwamna Bell Matawalle na jihar Zamfara ya ce daga cikin dalilan da suke assasa wutar ta'addanci akwai kyale 'yan bindigar da 'yan ta'adda da ake yi ba hukunci.
Sakataren watsa labarai na jam'iyyar People’s Democratic Party (PDP) Publicity Secretary, Jihar Ebonyi, Chika Nwoba, ya yanke jiki ya fadi a kotu, The Nation ta
Allah ya yi wa tsohon ministan kudi na Najeriya, Chu Okongwu, rasuwa. Marigayin ya rasu yana da shekaru 87 a duniya. Ya rasu ne a safiyar ranar Laraba 12 ga wat
Wasu da ake zargin yan bindiga ne, a ranar Laraba sun sace yan kasuwa da dama da ke hanyarsu ta zuwa Kano daga karamar hukumar Birnin Gwari a Jihar Kaduna. Wani
Shugaban rundunar sojin kasa, Lt Janar Faruk Yahaya ya amince da nadi tare da sauya wa manyan sojojin kasa wurin aiki duk don ba su kaimin yakar ta'addanci.
Kwana daya bayan sakin matar lakcara da ya'yansa, 'yan bindiga sun sake yin garkuwa da Bashiru wanda ya kasance jami'i a kwalejin ilimi na Gusau, jihar Zamfara.
'Yan bindiga da ba a san ko su wanene ba, a ranar Laraba sun sace mahaifiyar Isyaku Ali-Danja, dan majalisa mai wakiltar mazabar Gezawa a majalisar jihar Kano a
Yanzu muka samu labarin mutuwar wani tsohon gwamnan jihar Oyo, kuma jigon jam'iyyar APC mai mulki. An ce ya rasu ne da sanyin safiyar yau Laraba a garin Ogbomos
Labarai
Samu kari