Kwamitin alkalai biyar na kotun koli ya soke umarnin kowa ya tsaya a matsayinsa da kotun daukaka kara ya bayar, ya tabbatar da shugabancin tsagin Sanata David Kark.
Kwamitin alkalai biyar na kotun koli ya soke umarnin kowa ya tsaya a matsayinsa da kotun daukaka kara ya bayar, ya tabbatar da shugabancin tsagin Sanata David Kark.
Shugaban ƙaramar hukumar Nasarawa ya naɗa Fatima Naseer (Teemahcool) a matsayin jami’ar kula da mata bayan ta ba da haƙuri kan dambarwar bidiyon ɗaga kamfai.
Wata kotun shari'ar musulunci mai zamanta a Fagge, a ranar Laraba ta bada umurnin a ajiye mata wani matashi mai shekaru 20, Aminu Bashir, a gidan gyaran hali, b
Wasu bata gar da a tabbatar ko su wanene ba sun halaka a wani Mr Enogu da 'ya'yansa biyu Chigbo Enogu da Sundaya Enogu. An kashe su ne a yayin da suke hanyar ko
Wata waka da kwarzanta wa tare da yaba wa fitaccen dan bindiga, Bello Turji, tana yawo. Mawakin ya kuranta shugaban 'yan bindigan inda ya kira shi da jarumi.
Gwamnoni 36 sun goyi bayan Gwamnatin Muhammadu Buhari a kan janye tallafin fetur. Jihohi za su biya tsofaffin ma’aikata fanshonsu idan aka janye tallafin mai
Shugaban majalisar wakilan tarayya ya taya Muhammadu Buhari murnar cika shekara 79 yace kafin gwamnati mai-ci ta shude, mutanen kasar nan za su ga ayyukansa.
Shugaban Najeriya Buhari ya cika shekaru 79 a Duniya yayin da yake halartar taro a kasar waje. Mai magana da yawun bakinsa, Garba Shehu, ya jero wasu nasarorin.
Lamari mai kama da bikin zubar da jini ya auku a kasar nan inda aka halaka fiye da ‘yan sanda da sojoji 964 yayin mayar da hare-hare cikin shekara daya kacal.
A binciken da ofishin odita janar ya gabatar, an bayyana yadda majalisun Najeriya suka yi wuff da wasu makudan kudade a shekarar 2019 ba tare da daukar mataki b
Jirgin Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari da Hajiya Aisha, yanzu haka ya dira tashar jirgin birnin Istanbul, Kasar Turkiyya da daren Alhamis, 16 ga Disamba, 2021.
Labarai
Samu kari