Wani jami'in matatar Dangote ya sanar da cewa ana saka tallafi a man fetur da dizil domin rage farashinsa a Najeriya. Sai dai ya ce hakan bai samu ba a man jirgi.
Wani jami'in matatar Dangote ya sanar da cewa ana saka tallafi a man fetur da dizil domin rage farashinsa a Najeriya. Sai dai ya ce hakan bai samu ba a man jirgi.
An yi gamo tsakanin tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami (SAN) da dan gwagwarmayar kare hakkin dan adam, Omoyele Sowore a harabar kotu a Abuja.
Gwamnonin yankin arewa maso gabashin Najeriya sun sa labule karkashin kungiyarsu a Damaturu, babban birnin jihar Yobe, wannan taron shine karo na shida cif.
Bayan jagorantar dattawan Katsina zuwa fadar dhugaban ƙasa, Gwamna Aminu Masari yace kisan kwamishinan sa da aka yi ba shi da alaƙa da harin 'yan bindiga .
Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokot ya bukaci Shugaba Muhammadu Buhari ya alanta dokar ta baci a dukkan wuraren yan bindiga ke ta'adi don kawar da su.
Jerin layin masu ababen hawa da ke neman mai a Abuja ya tsananta a ranar Litinin a babban birnin tarayya ya tsananta sakamakon matsalar karancin man fetur.
Birnin tarayya Abuja - Hukumar tsaron farin kaya, DSS, ta yi watsi da rahotannin cewa shugaban kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu, na shan bakar wahala a hannunta.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta samu nasarar damkar sojan bogi wanda ya kware wurin damfarar masu Napep, The Nation ta ruwaito. Jami’in hulda da jama’an rund
Malam Mele Kyari, manajan daraktan matatar man fetur ta kasa (NNPC), ya alakanta tashin farashin gas din girki da yadda farashin danyen man fetur ya tashi.
Rahotanni daga jihar Ogun sun tabbatar da cewa jmi'an tsaro mallakin gwamnatin jihar Ogun sun gano gawarwakin wasu mutum biyu mace da namiji a cikin mota .
Rt. Hon. Aminu Bello Masari ya zauna da Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a Aso Villa dazu da safe. Masari ya kuma bayyana wadanda suka kashe kwamishinansa.
Labarai
Samu kari