A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ja tawagar manyan APC inda suka mika dan ga gwamna Abba Kabir Yusuf don ya nemi takara a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ja tawagar manyan APC inda suka mika dan ga gwamna Abba Kabir Yusuf don ya nemi takara a 2027.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da $2.99bn domin gudanar da ayyukan layin dogo a jihohi guda uku.
Abin da Sanatocin kasar nan suka hadu a kan Gwamnatin Tarayya ta batar a shekarar badi shi ne N17,126,873,917,692 Sanatoci sun kara N700bn a cikin kasafin 2022.
'Yan bindiga sun kai farmaki har cikin masallaci da ke garin Tella a karamar hukumar Gassol ta jihar taraba inda suka yi garkuwa da masallata hudu suna sallah.
Kungiyar kare hakkin musulmai ta MURIC, ta goyi bayan hukumar Hisbah akan gayyatar iyayen Shatu Garko, wacce ta lashe gasar sarauniyar kyau ta Najeriya a shekar
Shugaba Muhammadu Buhari ya dira Maiduguri, babban birnin jihar Borno, domin ziyarar aiki ta kwana daya mintuna kadan bayan 'yan Boko Haram sun harba roka cikin
'Yan ta'addan Boko Haram sun harba makamai mai linzami a filin jiragen sama da ke yankin Ngomari a Maiduguri yayin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ke hanya.
Gwamnati a Najeriya ta bayyana yiyuwar fara amfani da sabuwar lambar shaida maimakon shaidar NIN da ake dashi. NIMC ta yi bayani kan wannan shirin na gwamnati.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya fito daga fadarsa ta Aso Villa zuwa filin jirgin Nnamdi Azikwe dake Abuja, inda zai nufi Maiduguri, babban birni jihar Borno
Mummunar gobara ta afka shaguna cike da kayan abinci makil masu kimar miliyoyi a wani bangare na sananniyar kasuwar kayan abinci ta Muda Lawal da ke jihar, Vang
Wasu ‘yan bindiga sun afka kauyaku biyu da ke karkashin karamar hukumar Faskari da a jihar, inda su ka halaka a kalla mutane bakwai sannan su ka yi garkuwa da w
Labarai
Samu kari