Bayan shafe kwana 126 a tsare a hannun hukuma, Nasir El-rufa'i zai cigaba da zama a hannun jami'an tsaro har zuwa ranar 22 ga Satumban 2026 kafin a koma kotu.
Bayan shafe kwana 126 a tsare a hannun hukuma, Nasir El-rufa'i zai cigaba da zama a hannun jami'an tsaro har zuwa ranar 22 ga Satumban 2026 kafin a koma kotu.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Kyawawan hotunan Oba of Benin, Ewuare II tare da amaryarsa, Sarauniya Aisosa, tare da yara hudun da ta haifa masa sun bayyana yayin da ake shagalin sunan su.
Kungiyar Mafarauta da jami'an yan sandan jihar Adamawa sun kakkabe wasu yan fashi daga mafakarsu a yankin Gangtum da ke karamar hukumar Ganye ta jihar Adamawar.
Wadanda suka yi garkuwa da kwamishinan cinikayya da kasuwanci na jihar Bayelsa, Mista Otokito Federal Oparmiola, sun tuntubi sarkin garinsa, a yankin Otuokpoti.
Rundunar sojin Najeriya ta samu nasarar ragargazar ‘yan bindifa a sansanin su da ke Gwashi,karamar hukumar Bukkuyum da wasu bangarori na dajin Anka da ke jihar.
Jagoran jam'iyyar All Progressives Congress(APC) Asiwaju Bola Tinubu, da safiyar Asabar ya kai ziyara wajen daya daga cikin yan takaran kujeran shugabancin APC.
Kungiyar tuntuba ta arewa wato ACF ta yi Allah wadai da mutuwar Hanifa Abubakar, da ake zargin shugaban makarantarsu da kashe ta bayan ya sace ta a jihar Kano.
Farfesan Renewable Energy and Molecular Physics, a jami'ar jihar Kaduna, KASU, Muhammad Sani Abubakar, ya rasu ya na da shekaru 67, ya bar mata 2 da jikoki.
Rundunar OPSH yayin kokarin ganin ta samar da zaman lafiya a jihar, wasu yankunan Jihar Kaduna da Jihar Bauchi ta samu nasarar halaka wasu masu garkuwa da mutan
Shugaban uwar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Iyorchia Ayu, tsaffin gwamnoni hudu, mambobin kwamitin gudanarwa sun shiga ganawar sirri da Obasanjo.
Labarai
Samu kari