Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da $2.99bn domin gudanar da ayyukan layin dogo a jihohi guda uku.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da $2.99bn domin gudanar da ayyukan layin dogo a jihohi guda uku.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Wasu matasa sun bayyana bukatar gwamnati ta gaggauta daukar mataki kan abubuwan da ke faruwa na matsalar rashin tsaro a Najeriya musamman a Arewacin kasar.
Fusatattun jama'ar jihar Katsina sun mamaye babban titin Funtua zuwa Sheme na jihar Katsina tare da hana ababen hawa wucewa a titin Funtua zuwa titin Gusau.
Wasu tsagerun bayan bindiga sun kashe mutane kuma sun sace wasu, sannan suka kona wani a motarsa har lahira a karamar hukumar Faskari, dake jihar Katsina .
Sheikh Kabara ya bayyana cewa yawaita Addu'a da kuma azumi ne zai kawo.mana zaman lafiya a Najeriya da kuma duniya baki ɗaya, sannan kowa ya tuba ya nemi yafiya
Mutane sun ta tofa albarkacin bakinsu game da wani labari da wani mai amfani da kafar sada zumunta ya bada na cewa abokinsa ya yi karar mahaifiyarsa a kotu kan
'Yan bindiga sun sace matafiya da dama a kan hanyar Kaduna - Birnin Gwari a ranar Laraba bayan kai musu hari. A halin yanzu ba a samu cikakken bayani ba kan har
Harbe-harben bindiga ya kaure a yunkurin gina sababbin shaguna a babbar kasuwar nan ta Wambai da ke garin Kano.Wasu masu zanga-zangar suna ta sukar Ganduje.
Wasu hotuna suna ta yawo wadandan ake cewa na jama'ar da farmakin 'yan bindiga na jihar Sokoto ya ritsa da su ne. Yankin arewa maso yamma ya na fuskantar hari.
Mambobin majalisar dattawan tarayyan Najeriya sun dakatar da yunkurin tsallake matakin Buhari su tabbatar da kundin gyaran zabe 2021, za su ɗauki wani mataki.
Labarai
Samu kari