Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Gwamnatin tarayya ta amince za ta fara biyan ma'aikatanta sabon alawus na 40% domin kaucewa barazanar da suka yi ta tsunduma yajin aiki a Najeriya.
Allah ya yiwa wani tsohon jami’in hukumar Kwastam na Najeriya kuma mahaifin tsohon kwamishinan yan sandan Kano Singam, Alhaji Buba Turaki, rasuwa a yau Lahadi.
Wani ango, Ani Nnamdi Chris ya bayyana cewa gaba daya abun da ya kashe wajen auren matarsa N20,500 ne inda ya biya N15,500 na al’ada da kuma N5,000 na lemu.
An shirya auren amaryar mai suna Hauwa Abdullahi Shehu, Ummi da angonta ASP Abdulmuhyi Bagel Garba a ranar Asabar, 5 ga watan Fabrairu, sai rai yayi halinsa.
Allah ya yiwa wani dalibin jami'ar Ahmadu Bella University (ABU), Zaria, wanda ya kammala karatu kwanan nan, Bashir Maiwada Zubairu, rasuwa a hatsarin mota.
Daga Allah mu ke, gare shi za mu koma. Ubangiji mai kowa mai komai ya dauka rayuwar Mai Martaba Sarkin Jama'are ta jihar Bauchi, Alhaji dakta Ahmadu Muhammad .
Bayan nadin sarautar da Sarkin Daura ya yi wa Rotimi Chibueke Amaechi, fostocin ministan sufurin sun cika garun Daura. Mai Martaba ya roki Amaechi ya fito.
'Yan bindiga sun halaka sama da rayuka talatin, sun yi garkuwa da wasu mata a hari mabanbanta a ranar Juma'a duka a jihar Zamfara saboda kin biyan harajin N40m.
Gwamnatin jihar Niger ta sa dokar ta baci na tsawon awa 24 a Shiroro da karamar hukumar Rafi saboda yawan hare-haren da 'yan bindiga suke kai wa yankunan .
Mai martaba Sarkin Daura, Umar Farouq, ya ce Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi ya cancani sarautar da masarautar Daura ta ba shi. Farouq ya yi wannan jawabin ne a
Labarai
Samu kari