Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Lauyoyin tsohon kwamishanan ayyukan jihar Kano, Injiniya Muaz Magaji, sun bukaci kotu ta sassauta sharrudan karban belin da aka sanya masa saboda sunyi tsauri.
Wani dan kasuwa, Mr Uchenna Okolie, a ranar Alhamis, ya roki wata kotun kwastamare da ke zamanta Jikwoyi ta raba aurensa kan dalilin cewa surukarsa ta lalata ma
Abuja - An gurfanar da wani dan majalisar wakilan tarayya, Gabriel Saleh Zock, ranar Alhamis gaban kotu kan zargin hannu cikin almundahanar makudan miliyoyi 185
Hankula sun tashi a ranar Alhamis a yayin da wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba suka bindige yan sanda uku har lahira a shingensu a Enugu. Lamarin ya
Wasu 'yan fashi da makami sun farmaki motar kudi, sun hallaka 'yan sanda biyu yayin da suke kokarin barnata botar da ta taso daga wani bankin da ke kusa...
An ce ba ta da dangi da suka rage a raye a halin yanzu kuma makwabta ba su ganta ba tun watan Satumban 2019, kamar yadda Sky News ta rahoto a makon nan....
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayar da umarni hukunta wadanda suka samar tare da shigo da gurbataccen man fetur kasar nan har suka kai ga siyarwa da jama'a.
Wasu na cewa dai so makaho ne ana iya yin komai kan masoyi, wani ɗalibi ya rasa damar karatunsa yana ajin karshe a jami'a saboda nuna wa budurwar sa kauna.
Barista Abdullahi Lawan,ya bayyana cewa Majalisar taimako ta shari'a ta Najeriya ta bayyana bukatar ta wakiltar Abdulmalik Tanko da sauran mutum 2 da ake zargi.
Labarai
Samu kari