Shugaban Miyetti Allah na Arewa Maso Gabas, Alhaji Nasiru Liman Jalbu ya yi kira a saki shugaban kungiyar na kasa Alhaji Bello Bodejo da aka kama.
Shugaban Miyetti Allah na Arewa Maso Gabas, Alhaji Nasiru Liman Jalbu ya yi kira a saki shugaban kungiyar na kasa Alhaji Bello Bodejo da aka kama.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Yan sanda tare da haɗin guiwar sojojin Najeriya da yan Bijilanti sun samu nasarar dakile harin yan bindiga a kauyen Barawa dake karamar hukumar Batagarawa.
Lauya ya bayyana halin da Sunday Igboho ke ciki bayan da aka gwada shi bayan sake shi da nufin a duba lafiyarsa. Lauya ya ce lafiyarsa lau, babu abin da ke damu
Bayan rabuwar da matarsa yar kasar Jamaica a shekarar 2019, Oluwo of Iwo ya gamu sabuwar soyayya a kasar Kano. Sarkin kasar Iwo ta jihar Osun, Adewale Akanbi.
Gwamnatin tarayya a ranar Talata ta bayyana cewa ta saki N10.06 billion kawo yanzu cikin kudin gina sabon sashen manyan mutane a asibitin fadar shugaban kasa.
Jam'iyyar PDP ta yi maza-mza ta tura sunayen mutum biyu da zasu maye gurbin gwamnan APC na jihar Ebonyi da aka tsige tare da mataimakinsa ga hukumar zabe ta INE
Wata kotun majistare dake zamanta a unguwar Nomanland a cikin garin Kano ta tasa keyar wani dan adawar Gwamna Abdullahi Ganduje, Abdulmajid Danbilki Kwamanda.
Shugaba Muhammadu Buhari ya mika sakon ta'aziyya ga iyalan yan sa kai sama da 60 da yan bindiga suka kashe a jihar Kebbi, ya nemi jami'an tsaro su kara kaimi.
Ana zargin wasu jami’an DSS da har yanzu ba a gano sunayen su ba da harbin Private Obafemi Adetayo, wani soja inda ya rasa ran sa a wuraren Lekki da ke Jihar Le
Sanata Shehu Sani ya shawarci yan Najeriya da ke da sha’awar shiga yakin Ukraine da Rasha amma kuma basu da kudin biza cewa su tafi arewa su yaki Boko Haram.
Labarai
Samu kari