Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Majalisa ta fahimci akwai cutarwa wajen shigo da man fetur da lalatacce ne cikin kasar nan, ta umarci NNPC ya dakatar da kamfanonin da ke hannu a shigo da man.
Bayan yanayi ya yi kyau a sama, jiragen yaƙin Najeriya guda biyu sun yi luguden wuta kan yan bindiga a jahar Neja, sun kashe jagorori da yaran su 37 a harin.
Wasu masu amfani da shafin sada zumunta na Twitter sun yi martani kan wani rubutu na karfafa gwiwa da Bashir Ahmed, hadimin Shugaba Muhammadu Buhari a bangaren
Dakarun sojojin Najeriya na Operation HADIN KAI sun kashe mayaka 120 a cikin yan makonnin da suka gabata. Har ila yau sun kwato makamai iri-iri daga wajensu.
Wata budurwa ta ba da mamaki yayin da ta kammala digiri da makin da ba a saba gani ba. Ta yi karatu mai zurfi, ta kammala digirinta da CGPA din da ya kai 6.9.
Kakakin majalisar dokokin jihar Zamfara, Nasiru Magarya, ya umurci magatakardan majalisar, Shehu Anka, ya rabawa dukkan yan majalisa takardar fara shirin tsige.
Gwamnatin Tarayya ta ce kasuwar gwala-gwalai ta Jihar Kano za ta yi gogayya da sauran takwarorinta a fadin duniya da zaran an kammala ta kafin karshen 2022.
Gwamnatin jihar Bauchi ta zargi wani jirgin da ke yawo a wasu sassan jihar da yiwuwar kokarin wanzar da ta'addanci a jihar. Gwamnan ya ce dole a yi bincike.
An yi jana'izar DPO na yan sanda na karamar hukumar Jibia, DSP Abdullahi Rano, da ya rasa ransa a jihar Katsina. Majiyoyi a hedkwatan yan sanda sun bayyana cewa
Labarai
Samu kari