Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar da Rotimi Amaechi sun mayar da fom din neman takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC a zaben 2027 da ke tafe.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar da Rotimi Amaechi sun mayar da fom din neman takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC a zaben 2027 da ke tafe.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya yi garambawul a gwamnatinsa. Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya sauyawa wasu kwamishinoni wuraren aiki.
Wani.mutumi dake aiki a hukumar tattara haraji ta ƙasa FIRS ya yi garkuwa da uwar gidansa da kuma yayansa, ya bukaci a biya kuɗin da ya kashe kan su nan take.
Kungiyar ASUU ta bayyana cewa an saba wa doka wajen baiwa ministan harkokin sadarwa da tattalin arzikin Zamani, Isa Pantami, matsayin Farfesa, zata ɗau mataki.
Kungiyar malaman jami'a ta ASUU ta ashiga yajin aiki a hukumance, inda ta bayyana dalilai da suka sanya har ta yank shawarar shiga yajin aikin tun farkon magana
ASUU ta tsunduma yajin aiki a wannan shekarar, wannan yasa muka tattaro muku dukkan yajin aikin da ASUU ta shiga tun daga 1999-2020, kamar yadda ya tabbata.
Bidiyon lokacin da wata mata ta biya wa mijinta bashin makudan kudade ya bar jama'a baki bude tsabar mamaki. Ta bayyana dalilin da yasa ta biya masa bashin kudi
Masu ruwa da tsani da masana. a jihar Kano na ganin matukar tsohon Sarki. Sanusi na II ya shigo Kano, hakan ka iya ta da zaune tsaye a siyasance da sauran su.
Muhammadu Buhari ya yi magana a game da mutuwar Alhaji Hassan Marafa Danbaba. bubakar Malami ya jagoranci tawagar Ministocin da suka yi wa Sakkatawa ta’aziyya.
Wahalar mai ta sa farashin litar fetur ya tashi daga N165, ya kai har N400. A yankunan birnin tarayya Abuja da Legas, samun man fetur ya zama tamkar samun gwal.
Tashar gidan talabijin na AREWA24 ta samar da sabon fannin shirya fina-finai masu kayatarwa, wanda zai shirya wasu fina-finai masu kyau zuwa karshen shekara.
Labarai
Samu kari