Sheikh Bashir Ahmad Sani Sokoto ya sanar da cewa jam'iyyar ADC bata ba shi takara ba. Hakan ya nuna cewa ba zai yi wa jam'iyyar takarar gwamna ba.
Sheikh Bashir Ahmad Sani Sokoto ya sanar da cewa jam'iyyar ADC bata ba shi takara ba. Hakan ya nuna cewa ba zai yi wa jam'iyyar takarar gwamna ba.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Wata budurwa ta share hawayenta bayan da ta tabbatar da shigar su jirgi a karon farko. Ta bayyana yadda ta taso cikin talauci kuma iyayenta suka tallafa mata.
Wasu masu gidajen mai a kasar nan sun zama yadda suka zama, inda aka koma sayarwa mutane ruwa a madadin man fetur a wasu gidajen man. Wani ya koka akan haka.
A tunzure jaruma Maryam Booth ta yi wallafa inda ta ke bayyana cewa ita 'yar fim ce, 'yar drama kuma'yar nanaye kamar yadda ake fadi. Tabbas ta na alfahari.
Mata uku masu juna biyu sun haihu a daji yayin kokarin guduwa daga farmakin da ‘yan bindiga suka kai kauyakun su da ke Karamar Hukumar Magama cikin Jihar Neja.
Jarumi kuma mawaki TY Shaban ya saki bidiyo inda ya bayyana gasgatawarsa kan batun Naziru Sarkin waka,sai dai ya ce ya fito ya rantse idan bai taba neman wata.
Dakarun rundunar sojin Najeriya sun kashe yan ta’adda da dama a karamar hukumar Gujba ta jihar Yobe bayan sun farmaki mafakar yan ta'addan da taimakon bayanai.
Wani bidiyo da ya shahara a shafukan soshiyal midiya ya nuna yadda aka yi rabon leda kunshe kayan attarugu da timatir a wajen wani biki da aka yi a jihar Lagas.
Wasu yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun bindige jami’an yan sanda hudu a Amodo Obeagu da ke karamar hukumar Enugu ta kudu a jihar Enugu a ranar Asabar.
Daya daga cikin ‘yan ta’addan da suka kai hari Hayin Gada da ke gundumar Shika a karamar hukumar Giwa da ke Jihar Kaduna ya rasa ransa. Daily Trust tattaro baya
Labarai
Samu kari