Rahotanni sun ce akalla sojoji 2 sun rasa rayukansu a hanyar zuwa kai dauki yayin da bam da tarwatse da motarsu a yankin karamar hukumar Isa ta jihar Sakkwato.
Rahotanni sun ce akalla sojoji 2 sun rasa rayukansu a hanyar zuwa kai dauki yayin da bam da tarwatse da motarsu a yankin karamar hukumar Isa ta jihar Sakkwato.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Abba Kyari, mataimakin kwamishinan ‘yan sanda wanda aka dakatar ya zargi jami’an hukumar yaki da fasa kwabrin miyagun kwayoyi, NDLEA da yi wa masu safarar hodar
Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamnai, Isa Ali Pantami, wanda ya karbi bakuncin tawaga daga TIkTok a Abuja ya bayyana hakan a jiya Laraba 16 ga watan Mari
Babbar kotu da ke zama a Tafawa Balewa Square a ranar Laraba, 16 ga watan Maris, ta yankewa wani malamin addini mai shekaru 34, Fatai Afobaje, hukuncin kisa.
Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta bayyana cewa Najeriya a 2021 ta samu sama da Naira tiriliyan 14.4 na kudin danyen mai daga kasashe daban-daban na duniya.
Wata kungiyar Arewa na hadin kan ƙasa, 'Northern Alliance for National Cohesion, NANC, a ranar Talata ta bukaci gwamnan Rivers Nyesome Wike ya janye kalaman da
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa a bari gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya gudanar da taron gangamin jam'iyyar All Progressives Congress (APC)..
Gwamnatin Kano ta yi wa Malaman Musulunci gargadi da masu amfani da shafukan zumunta da su lura da abin da suke faɗa domin harshe ka iya kai su ya baro su.
An gurfanar da wani makanike mai shekaru 30, Stanley Collins, a ranar Laraba, a gaban kotun majistare da ke Kaduna kan zarginsa da sayar da motar kwastomansa ki
Daurawa ya bayyana cewa bai yi wa'azin domin cin zarafi ko mutuncin wani ba, ya ce wa'azi ne da aka yi domin jan hankalin al'umma a kan duniya da kuma rudin ta.
Labarai
Samu kari