Wasu magoya bayan jam'iyyar APC sun yi zanga-zangar adawa da kakaba 'yan takara da suka ce an yi kafin zaben fitar da gwani. Sun yi fashe-fashe a zanga-zangar.
Wasu magoya bayan jam'iyyar APC sun yi zanga-zangar adawa da kakaba 'yan takara da suka ce an yi kafin zaben fitar da gwani. Sun yi fashe-fashe a zanga-zangar.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Adedayo Laniyi a matsayin shugabar cibiyar Maryam Babangida ta bunkasa mata tare da kafa sabuwar majalisar gudanarwa.
Abuja - Majiyoyi a daren Litnin sun nuna cewa hukumar hana fasa kwabrin kwayoyi NDLEA na kammala bincikenta kan Abba Kyari, za'a mikashi da gwamnatin Amurka.
Wasu tsagerun yan bindiga sun biyo dare sun buɗe wa wasu jami'an yan sanda wuta a jihar Ebonyi ranar Litinin, rahoto ya bayyana cewa mutum uku sun mutu a harin.
Shugaban Alkalan jihar Zamfara, Mai Shari'a Kulu Aliyu, ta kafa kwamitin mutum bakwai don gudanar da bincike kan tuhume-tuhumen da majalisar dokokin jihar ke wa
Sifeto Janar na yan sanda, IGP Usman Baba Alkali, ya yi kira ga Shugaban hukumar hana fasa kwabrin muggan kwayoyi, Janar Buba Marwa (mrty) ya damke jami'ansa.
Wurin karfe 5 na yammacin Litinin 'yan sandan Najeriya suka mika DCP Abba Kyari, ACP Sunday J. Ubua, ASP Bawa James, Sifeta Simon Agirgba, Sifeta John Nuhu.
Mataimakin kwamishinan yan sanda shiga rikici da tuhume tuhume da dama tun farkon fara alaƙanta shi da aika laifuka a shekarar da ta gabata, mun haɗa muku wasu.
Tsohon dan majalisa Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana inda Bola Tinubu ya samo gagarumar dukiyarsa.Ya na hannayen jari a wurare daban-daban na manyan kasuwanci.
NANS ta yi magana a game da yajin-aikin da ASUU ta shiga. Shugaban NANS na kasa, Asefon Sunday ya fitar da jawabi inda ya yi wa gwamnati da ASUU kaca-kaca.
Hedkwatar 'yan sandan Najeriya ta bayyana sunayen wadanda ake zargi da hada kai da DSP Abba Kyari da wasu 'yan sanda hudu wurin shigo da miyagun kwayoyi kasar.
Labarai
Samu kari