'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Rundunar Sojojin Najeriya ta Operation Hadin Kai ta lalata sansanin ‘yan bindiga da ke dajin Totsari da Kenkashi a karamar hukumar Tsafe cikin Jihar Zamfara. A
Wata wuta ta kona kayan makaranta da dauran kayayyakin amfani na ɗalibai a Hostel ɗin su dake makarantar Musa Muhammad Kigera Science College, New Bussa, Neja.
Abba Kyari ya sake wasu fade-fade yayin da ake masa tambayoyi a hukumar NDLEA, wannan yasa hukumar ta je kotu neman ci gaba da tsare Abba Kyari don ci gaba da
Kano - Wani matashi a jihar Kano masi suna Tijjani Abubakar ya yi yunkurin hallaka kansa ta hanyar shan ruwan fiya-fiya ranar Talata, 15 ga watan Febrairu, 2022
Ministan sadarwa da tattalin arziki mai dogaro da fasahar zamani, Ali Pantami, a ranar Laraba ya ki yin tsokaci kan matsayar ASUU kan farfesancinsa da FUTO.
Jihar RIvers - Wani mutumi yayi numfashinsa ta karshe a dakin Otal dake Ada George, karamar hukumar Obio-Akpor ta jihar Rivers bayan shakatawa da yarinyaa.
Kyaftin na Super Eagles, Ahmad Musa, ya yiwa tsohon dan kwallon Najeriya a gasar Atlanta ’96, Kingsley Obiekwu, kyautar milyan biyu bayan samun labarin mutumin.
Wata minista mace a Malaysia ta janyo cece-kuce bayan ta shawarci maza da su dinga dukan matansu masu taurin kai amma a tausashe domin ladabtar da matansu.
ABU Zaria za ta kai Nasir El-Rufai gaban Alkali kan saba umarnin kotu bayan KASUPDA sun fara ruguza filin Jami’ar ABU da Alkali ya bada umarnin ka da a taba.
Labarai
Samu kari