Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yanke hukunci a shari'ar da ke kalubalantar shugabancin David Mark a jam'iyyar ADC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yanke hukunci a shari'ar da ke kalubalantar shugabancin David Mark a jam'iyyar ADC.
Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Sheikh Ibrahim El-Zakzaky, Shugaban Kungiyar Musulmai mabiya mazhabar Shi'a a Najeriya, IMN, ya zargin cewa jami'an tsaron da suka bude wuta a kansa da mabiyans
Yan sanda biyu sun mutu yayin da yan bindiga suka kona caji ofis a Umuguma a karamar hukumar Owerri West ta Jihar Imo, Rahoton Daily Trust. Harin na zuwa ne awa
Yan bindiga, a ranar Asabar sun kona gidan shugaban kungiyar Ohanaeze Indigbo, Farfesa George Obiozor, a Awo-Omanma a karamar hukumar Oru East ta Jihar Imo, The
Wani dan Najeriya ya shiga damuwa bayan kashe kusan N1 miliyan don daukar nauyin budurwarsa zuwa ingila, inda daga bisani tayi watsi dashi gami da yin zamanta.
Ambasada Bianca Ojukwu, matar marigayi Cif Chukeuemeka Ojukwu, ta bayyana abin da ya faru tsakanin ta da tsohuwar First Lady ta Jihar Anambra, Ebelechukwu Obian
Lauya mai kare hakkin bil adama, Mr Femi Falana (SAN), ya yi kira ga yan sanda su kama matar tsohon gwamna, Willie Obiano, Ebelechukwu; da tsohuwar jakadar Naje
Wannan ci gaban dai na zuwa ne a daidai lokacin da sojoji suka ci ga da kai hare-hare kan 'yan ta'addan da kuma fafatawa tsakanin mayakan ISWAP a jihar Borno.
Hadimin Buhari a fannin yada labarai, Bashir Ahmad ya yada hotunan lokacin da shugaban ke sauka daga jirgi jim kadan bayan isowarsa babban birnin tarayya..
Shahararren sarkin gargajiya na jihar Osun, Ogunsua na Modakeke, Oba Moses Oyediran, ya riga mu gidan gaskiya, Daily Trust ta rahoto. Marigayin sarkin gargajiya
Labarai
Samu kari