'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
‘Yan Majalisa sun kira taro a game da zargin satar kudi a IPPIS. Shugaban majalisa, Femi Gbajabiamilla ya ce za a bada sanarwa a kama wanda ya yi kunnen-kashi.
Hukumar yan sandan musulunci ta jihar Kano, ta kama maza da mata da suka kai adadin mutum 78 bisa zargin suna haɗa auren jinsi a yankin Nasarawa jihar Kano.
Abuja - Hukumar lissafin Najeriya watau NBS ta saki jerin jihohin Najeriya da akafi kira da waya da kuma amfani da yanar gizo a rubu'in karshe na shekarar 2021.
Nnamdi Kanu ya yi ja in ja da mai Shari'a a gaban kotu yayin da ake zaman kotu a yau Laraba. An yi cece-kuce ne kan sanya tufafinsa mai kan zaki da yake so.
Sheikh Ahmad Tijjani Guruntum yayi kira ga maza masu bibiyar shafukan mata masu dabi'ar rawa da rashin da'a da su guji hakan da kuma yada alfashar da suka gani.
Ministan ilimi, Mallam Adamu Adamu ya magantu kan tafiyar da ASUU ta yi yajin aiki a farkon wannan makon bayan kin samun bukatarta daga gwamnatin Buhari...
Wasu tsoffin daliban jami’ar Jos (UNIJOS) sun hadu da wani abokin karatunsu da ya gamu da lalura ta tabin hankali, bayan nan sun yi masa sha tara ta arziki.
Shugabana kungiyar dattawan Arewa, Farfesa Ango Abdullahi, da yan tawagarsa sun gana da tsohon shugaban ƙasa, Chief Olusegun Obasanjo, a Abeokuta, jihar Ogun.
Mataimakin sifeta janar na ‘yan sanda mai murabus, AIG Austin Iwar ya ce kama Abba Kyari akan harkar miyagun kwayoyi yana nuna cewa akwai ire-iren masu halayen
Labarai
Samu kari