Shugabannin jam'iyyar APC a jihar Oyo sun goyi bayan Sanata Sharafadeen Alli ya yi takarar gwamna a 2027 maimakon ministan makashi da ya yi murabus, Bayo Adelabu
Shugabannin jam'iyyar APC a jihar Oyo sun goyi bayan Sanata Sharafadeen Alli ya yi takarar gwamna a 2027 maimakon ministan makashi da ya yi murabus, Bayo Adelabu
Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo a ranar Lahadi ya bada labarin yadda tsoron bulala yasa ya bar makarantar Islamiyyar da akafi sani da Ile - Kewu a kasar.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Chief Olusegun Aremu Obasanjo ya bayyana cewa 'bai nemi mulki ba, mulkin ne ta rika binsa.' Obasanjo ya yi magana ne a Abeokuta,
Tun farkon fara yakin Rasha da Ukraine ba a samu dan jaridar da aka kashe ba, amma yanzu an fara da wani dan jaridar kasar Amurka da Sojin Rasha suka sheke.
'Yan ta'adda da ake zargin 'yan bindiga ne sun sace a kalla mutum 75 a yankin Kekun Waje ta karamar hukumar Bungudu a jihar Zamfara. A wani samame da miyagun.
Mai kamfanin jaridan CrossRiverwatch, Agba Jalingo, a ranar Litinin ya bayyana irin azabtarwan da dakataccen dan sanda, Abba Kyari, yayi masa tare da yaransa.
Attajirin da ya fi kowa kudi a Afirka, kuma shugaban rukunin Dangote, Alhaji Aliko Dangote na Najeriya, ya zuwa ranar Laraba, 9 ga Maris, 2022 ya zama mutum na
Rundunar yan sandan Najeriya reshen Jihar Anambra ta ceto wata mata da kawo yanzu ba a bayyana sunanta ba daga hannun fusatattun matasa a garin Aguleri a jihar
Ministan shari'a na Najeriya ya fitar da sambuwar matsayar shari'a kan batun Abba Kyari da Hushpuppi, inda yace sam bai gamsu Abba Kyari na da hannu ba a damfar
An gano Wasiu Dauda da Al-Ameen Ibrahim, kananan yara yan shekaru hudu da aka sace a unguwar Ijesha da ke Legas. Daily Trust ta rahoto cewa an gano yaran da ran
Labarai
Samu kari