Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bayyana cewa zai nemi takarar Sanata a yankin Bauchi ta Kudu yayin da ya ke shirin sauya sheka daga PDP.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bayyana cewa zai nemi takarar Sanata a yankin Bauchi ta Kudu yayin da ya ke shirin sauya sheka daga PDP.
Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
Rahoton da ke shigowa daga Legas ya nuna cewa wasu mutane Keke Napep sun yi awon gaba da kananan yara yan shekara hudu bayan dawowa daga makaranta a Legas.
Fusatattun jama'a sun nada wa wani matashi mai babur kuma mai kai sako dukan kawo wuka bayan kama shi da jinjiri da aka yi a cikin akwatin kai sako a Legas.
Rahoton Cadre Harmonisé na watanni ukun farkon shekarar 2022, ya nuna cewa kusan mutane miliyan 19.4 ciki har da ‘yan gudun hijira 416,000 da ke jihohi 20 da ku
Rundunar sojojin Najeriya ta samu nasarar kwato bindigogin harbo jirgin sama yayin da ta kai samame tsakanin ranar 24 ga watan Fabrairu da 10 ga watan Maris. An
A kwamitin dake bincikar zargin take hakkin bil'adama da tsohuwar hukumar SARS ta yan sandan Najeriya tayi kira ga Hukumar NDLEA da ta mika mata Abba Kyari.
A kashe a kalla dan kasuwa guda daya an kuma sace wasu da ba a san adadinsu ba yayin da masu garkuwa da mutane suka kai hari wani kasuwar kauye a Chibani, karam
A ranar Alhamis jami'an Hisbah ta jihar Kebbi sun kama wasu yara masu kananun shekaru,Farida Malami da Sadiya Isah, dukkan su a Birnin Kebbi suna shaye-shaye.
Ana zargin MC Bonus Emmanuel da nada wa matarsa mai juna biyu mugun duka har ta rasa ranta da na jaririn da ke cikinta a kan bashin N2.7 miliyan da ta ke binsa.
Wani dan kasuwa, Mustapha Baba, a ranar Laraba ya roki wata kotun shari'ar musulunci da ke Jihar Kaduna, ta umurci matarsa da suke rikici, Amina Sani, ta dawo m
Labarai
Samu kari