Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hakan ne ya sa majalisar jihar ta bayyana kujerunsu a matsayin wadanda babu kowa a kai a zauren majalisar da ‘yan majalisar wakilai 15 na jam’iyyar APC suka hal
An tattaro cewa lamarin ya faru ne a ranar Juma’ar da ta gabata a cikin yankin da aka ce suna cikin rikici da bore bisa tsige wani shugabansu tare da daura wani
Gwamnatin Jihar Kaduna ta bayyana dalilinta na kwace fiye da hekta 74 a cikin filin Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zaria, ABU mai girman hekta 338, Daily Trust ta r
Sufeto Janar na ‘an sandan Najeriya, Usman Baba, ya yi karin haske kan jinkirin da aka samu na aiwatar da karin albashi ga jami’an rundunar ‘yan sandan kasar.
Wani mutumi da yayi matukar iya soyayya ya bawa matarsa mamaki a asibitin Tantra dake birnin Accra, inda ya bata kyautar dalleliyar sabuwar mota bayan ta haihu.
An yankewa dan sandan hukuncin ne bisa laifin satar wani karfen rodi, wanda kudinsa ya kai N6,000 a ranar da aka binne mahaifinsa da ya mutu, inji rahotanni.
Duk da cewa Kwankwaso ya bayyana cewa har yanzu bai sauya sheka zuwa jam’iyyar ta NNPP ba, ya ce kungiyarsa ta siyasa, National Movement, tuni ta shiga NNPP.
Wani matashi mai suna Manya ya wallafa hotunansa tare da mahaifinsa wanda ya baiwa wani bangare na hantarsa kuma an yi aikin cikin nasara cike da farin ciki.
Jihar Legas - An gurfanar da Ms. Ogbulu Chindinma Pearl, a kotun laifuka na musamman dake unguwar Oshodi a jihar Legas kan laifin raba man fetur a taron biki.
Labarai
Samu kari