Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Dan siyasa kuma mai rajin kare hakkin dan Adam, Sanata Shehu Sani a ranar Litinin, 14 ga watan Maris ya ziyarci shahararriyar hukumar Hisbah ta jihar Kano.
Hukumar EFCC, a cikin wata sanarwa a ranar Litinin, ta sanar da kama mutumin, Osondu Victor Igwilo, a wani dakin taro da ke unguwar Sangotedo a Legas, a yankin
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benuwai ya ce sam babu ta inda shugaban ƙasa muhammadu Buhari bai kunyata yan Najeriya ba dan haka ya aje kawai ya kama gabansa.
Kamfanonin rarraba wutar lantarki a Najeriya sun bayyana dalilin da ya sa wuta ta dauke a fadin tarayya yau Litinin, 14 ga watan Maris, 2022. Mazauna Legas, Abu
Tun da farko, mai gabatar da kara, Insp Orobosa Osagiede, ya shaida wa kotun cewa wadanda ake tuhumar sun aikata laifin ne a ranar 12 ga watan Maris da karfe3.
Kotun majistare ta soke belin da ta baiwa tsohon Kwamishinan Ayyuka na Jihar Kano, Injiniya Mu’azu Magaji wato Dan Sarauniya saboda kin zuwa zama har sau uku.
Kwankwaso ya bayyana haka ne a wata hira da ya yi da kafar yada labarai ta BBC, inda ya kara da cewa kungiyar siyasa da aka kaddamar kwanan nan; ‘National Movem
Ministan Buhari ya kira taron gangawa domin shawo kan matsalar wutar lantarki da dumfaro kasar nan. Ya kira kamfanonin samar da wuta domin a samu mafita ga mats
Legit.ng Hausa ta yi tattaki a wannan makon zuwa babbar kasuwar jihar Legas domin jin ta bakin yan kasuwa kan farashin kayayyakin masarufi a halin da ake ciki.
Labarai
Samu kari