Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
Jami'an tsaro na hadin gwiwa da suka hada da sojoji, yan sanda da yan sakai da ake kira vigilante a ranar Laraba da yamma sun dakile wata harin da yan bindiga s
Ministan shari'a, Abubakar Malami ya bayyana cewa ba zai yi murabus daga kujerarsa ba har sai ya kai karshen wa'adin mulkinsa wanda zai kare a watan Mayun 2023.
Wani abu mai kama da dirama ya faru a wurin kaddamar da Farfesa Charles Soludo a matsayin gwamnan jihar Anambra a yayin da matar gwamna mai barin gado, Willie O
Zababben gwamnan Anambra, Charles Chukwuma Soludo, ya karbi ragamar mulkin jihar a matsayin sabon shugabanta. Charles Soludo dan jam'iyyar APGA a Anambra..
Kungiyar mabiya addinin gargajiya reshen Jihar Oyo, ta yi suka akan yadda gwamnatin Najeriya ta amince da amfani da hijabi ga ‘yan sanda mata da ke son amfani d
Abuja - Hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa watau EFCC ta gurfanar da wata mata ma’aikaciyar bankin da ta wawuri miliyoyin kudi.
Sheikh Ibrahim El-Zakzaky ya bayyana cewa yana burin ya sake komawa garin Zariya domin ci gaba da harkokinsa na baya, musamman idan ya samu saukin jikinsa.
Matar Obiano ta gaurawa Bianca mari, inda ta zarge ta da cewa ba ta son mijinta ya zama Gwamna yayin da ta kira ta yar iska. Wannan lamari ya kawo rikici...
Sakataren gwamnatin jihar Katsina, Dakta Mustapha Inuwa, ya karyata rade-radin da ake yi na cewa yana da wata alaka da yan bindiga da rashin tsaro a jihar.
Labarai
Samu kari