Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
Wata kungiyar Arewa na hadin kan ƙasa, 'Northern Alliance for National Cohesion, NANC, a ranar Talata ta bukaci gwamnan Rivers Nyesome Wike ya janye kalaman da
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa a bari gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya gudanar da taron gangamin jam'iyyar All Progressives Congress (APC)..
Gwamnatin Kano ta yi wa Malaman Musulunci gargadi da masu amfani da shafukan zumunta da su lura da abin da suke faɗa domin harshe ka iya kai su ya baro su.
An gurfanar da wani makanike mai shekaru 30, Stanley Collins, a ranar Laraba, a gaban kotun majistare da ke Kaduna kan zarginsa da sayar da motar kwastomansa ki
Daurawa ya bayyana cewa bai yi wa'azin domin cin zarafi ko mutuncin wani ba, ya ce wa'azi ne da aka yi domin jan hankalin al'umma a kan duniya da kuma rudin ta.
An sanya mai shari’a Muawiyah Baba Idris na babbar kotun birnin tarayya Abuja cikin jerin sunayen mutanen da ake tuhuma da aikata rashin da'a, rahoton Daily Tru
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya yi takakkiya daga Dubai, kasar UAE zuwa Landan don ganawa da Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Laraba, 16 ga MAris 2022.
A kalla hudu daga cikin ‘yan ta’addan ne sojojin Operation Whirl Stroke (OPWS) da ke aiki na musamman a Benue suka kashe. Wasu da dama sun tsere daga sansanin.
EFCC ta ce wuta ya kama a wata bola da ta ke tatatta hujjojin binciken da ta ke yi. Mr. George Ekpungu ya na Fatakwal tun jiya domin binciken abin da ya faru.
Labarai
Samu kari