Kotun koli ta kasar Amurka ta soke umarnin Shugaba Donald Trump da ke ƙoƙarin takaita bai wa jariran da aka haifa a ƙasar zama 'yan ƙasa kai tsaye.
Kotun koli ta kasar Amurka ta soke umarnin Shugaba Donald Trump da ke ƙoƙarin takaita bai wa jariran da aka haifa a ƙasar zama 'yan ƙasa kai tsaye.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Abuja - Rundunar sojin Najeriya ta sauya wa wasu manyan Dakarun ta wanda suka hada da Hafososhi da Kwamandoji wuraren aikin su. Rahoton BB dan inganata ayyu.
Za a daura auren dan takarar mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kashim Shettima da dan tsohon ministan Abuja, Ibrahim Bunu a ranar Asabar, 30 ga watan Yuli.
A ranar Alhamis, 28 ga watan Yuli ne hukumar yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kanta ta ICPC ta bayyana cewa ta gano jimillar Naira miliyan 540 a asusun.
Hafsun Sojoji ya yi girgiza a gidan Soja a makon nan inda Janar Faruk Yahaya ya bada mukamai a gidan soja. An nada irinsu Ndahi, FS Etim, EA Orakwe, da JO Are.
Wasu yan ta'adda da ake kyautata zaton mambobin ƙungiyar Boko Haram ne sun kashe kwamandan rundunar yan Bijilanti har gida a garin Buni Yadi, cikin jihar Yobe
Abuja - Sabon shugaban kungiyar kiristoci ta Najeriya, Archbishop Daniel Okoh, ya ce da yawa daga cikin mabiya addinin kirista suna tsoron cewa ana kitsa makir.
Mataimakin kakakin majalisar wakilai ta tarayya, Idris Wase, ya ce jam’iyyar APC mai mulki ta fi taimakon rayukar talaka fiye da yadda wasu gwamnatoci suka yi.
Ana ci gaba da gudanar da shagulgulan bikin diyar tsohon shugaban hafsan sojoji na Najeriya, Laftanal Janar Tukur Buratai mai ritaya. An yi Babur Day a jiya.
Gwamnatin Tarayya ta fara yunkurin dabbaka karin haraji a kan kira da sakonnin wayar salula. Gwamnatin Buhari na Shirin kara haraji don haka farashi zai tashi.
Labarai
Samu kari