Jihohi biyar da suka hada da Bayelsa, Borno, Kano, Kebbi da Yobe za su samu dala miliyan 15 daga shirin HOPE Governance Programme na Bankin Duniya.
Jihohi biyar da suka hada da Bayelsa, Borno, Kano, Kebbi da Yobe za su samu dala miliyan 15 daga shirin HOPE Governance Programme na Bankin Duniya.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Hotunan mummunan halin da wani asibiti a yankin Tabanni, gundumar Wagara dake karamar hukumar Tofa yake a jihar Kano ya fallasu kuma abun babu kyawun gani.
A wata tattauna da aka yi ta a manhajar WhatsApp dake dauke da sautin murya na wani matashi da budurwar shi wacce ke rokon kudi, saurayin bai sassauta mata ba.
Gwamnatin Buhari tayi karin-haske a kan abin da ya jawo asusun rarar mai ya yi kasa. Ministar kudi tace an yi amfani da $1bn ne wajen magance matsalar tsaro.
Wasu sojoji sun rasa rayukansu yayin da 'yan ta'addan Boko Haram suka kai musu farmaki a matsayar sojojin dake kusa da tsaunin Zuma a Niger a daren Alhamis.
Mamallakin Amazon kuma masahahurin mai arziki, Jeff Bezos, ya bayyana yana tattaki tare da budurwarsa Lauren Sanchez ma'aikaciyar gidan talabijin a London.
Wata lakcara a jami’ar Uyo mai suna Christiana Chundung Pam ta fara sana’ar siyar da dankalin turawa domin samun tudun dafawa saboda yajin aikin malaman ASUU.
Gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai ya ce shine ya fada wa Shugaba Muhammadu Buhari cewa yan ta'adda sun yi barazanar za su sace shi, rahoton Daily Trust. A wani faif
An baje kolin al'adun Mallam Bahaushe a wajen wani kasaitaccen biki da aka yi na wata amarya mai suna Fatima Tijjani Sule Garo da angonta Mahi Salisu Ladan.
Hedikwatar tsaro ta ce dakarun sojin Najeriya sun yi nasarar kawar da 30 daga cikin ‘yan ta’addan da suka kai wa sojojin na 7 Brigade Guards hari a yankin Bwari
Labarai
Samu kari